‏إظهار الرسائل ذات التسميات Filin Tunatarwa Da Fadakarwa. إظهار كافة الرسائل
‏إظهار الرسائل ذات التسميات Filin Tunatarwa Da Fadakarwa. إظهار كافة الرسائل

السبت، 26 يناير 2019

KARANTA KAJI: ZUNUBAI GUDA 100 WANDA AL'UMMA KE AIKATAWA  BASU DAUKE SU DA KOMAI BA

KARANTA KAJI: ZUNUBAI GUDA 100 WANDA AL'UMMA KE AIKATAWA BASU DAUKE SU DA KOMAI BA

ZUNUBAI GUDA 100 WANDA AL'UMMA KE AIKATAWA
BASU DAUKE SU KOMAI BA.



(1) Daga ido a cikin sallah.
(2) Yin waige acikin sallah.
(3) Wuce wa gaban mai sallah.
(4) Nuna musulmi da makami.
(5) Zagin(yanayin) sanyi.
(6) Zagin(yanayin) zafi.
(7) Yin fitsari ko bayan gida. Acikin ruwa.
(8) Bayan gida (kashi) a hanya.
(9) Zaman hira bayan sallar isha.
(10) Zagin iska.
(11) Dagokan maibin sallah kafin liman.
(12) Yin rantsuwa lokacin ciniki koda kana da
gaskiya.
(13) Yin aski ko yanke kunba,acikin goman
farko na zulhajj.
(14) Aske gemu.
(15) Barin gashin baki.
(16) Barin tufafi suja kasa.
(17) Yin magana liman na huduba.
(18) Cin albasa, ko tafarnuwa lokacin shiga
jama’a.
(19) Hassada.
(20) Bincike(mara kyau).
(21) Ha’inci.
(22) Zalunci.
(23) Zagin musulmi.
(24) Cin mutuncin mutum.
(25) Gulma.
(26) Kin cika alkawari.
(27) Alfahari.
(28) Takama.
(29) Zato.
(30) Warewar mutum biyu(sui Magana)alhalin
su ukune,batare da iziniba.
(31) Cutar da dabba.
(32) Cin riba.
(33) Riya
(34) Kefewa da mace( ba ajnabiyyaba).
(35) Kallon mace.(wadda ba ajnabiyyaba).
(36) Rantsuwa akan karya.
(37) Yawan rantsuwa.
(38) Yin koyi da kafiri.
(39) Yin tsarki da hannun dama.
(40) Barin wuta akunne lokacin barci.
(41) Tafiya da takalmi daya.
(42) Zuwa gun bokaye.
(43) Aje kare a gida.(banda na farauta ko
gidangona)
(44) Daura ma dabba karaurawa.
(45) Ware juma’a don yin azumin nafila.
(46) Yin rantsuwa da wani abu ba Allah ba,
(47) Kiran wani da sunan sarkin sarakuna.
(Allahne sarkin sarakuna).
(48) Abota da fasiki.
(49) Fadin August yayi ruwa.(wata ko tauraro)
(50) Zagin zakara.

(51) Kafirta musulmi.
(52) Mace tai azumin nafila batare da izinin
mujin taba.(in yananan)
(53) Kaurace ma gadon miji ga mace.
(54) Cin abinci dahannun hagu.
(55) Zama akan kabari.
(56) Fita garin da annoba ta afka mashi.
(57) Shiga garin da annoba ta afka masa.
(58) Fifita danda acikin ‘ya’ya.
(59) Yin azumi har akai dare.
(60) Tsafi.
(61) Cin mushe.
(62) Cin hanci.
(63) Karya.
(64) Sata.
(65) Shan jini
(66) Sanyatufafin alhariri.
(67) Zina.
(68) Yau dara.
(69) Kwace.
(70) Zunde.
(71) Tauye ma’auni.
(72) Al’ghushu.
(73) Shan maye.
(74) Cin abinci ko Sha a kwano ko kofi na
zinare ko azurfa.
(75) Cin dukiyar marayu.
(76) Kin bada hakkin Allah.
(77) Cutarwa.
(78) Yanke zumunci.
(79) Anna mimanci.
(80) Zaman rakuma a sallah.
(81) Shinfida hannuwa irin nakare acikin
sallah.
(82) Tsugunnon biri acikin sallah.
(83) Yin sallah bayan ankawo abinci.
(84) Buga hannu(bayan gama tahiya) kamar
yanda doki yake da jelarsa.
(85) Cigaba da kasuwan ci lokacin sallah.
(86) Neman agaji awajen wanin Allah.
(87) Kin bin iyaye.
(88) Kin ba makwabta hakkin su.
(89) Almubazzaranci.
(90) Rowa
(91) Kisankai.
(92) Kisan ‘ya’ya saboda tsoro talauci.
(93) Karya alkawari.
(94) Hada Allah da wani.
(95) Surutu yayin karatun al’qur’an.
(96) Wasa irin wanda ya sabawa musulunci.
(97) Kin yin  daga cikin rukunnan
musulunci.(alhalin mutum na da damaryi)
(98) Kinyin sallah alokaci.
(99) Jefa kai cikin halaka.
(100) Cin abinda aka yanka bada sunan Allah
ba.

Daure katurawa koda
 group 5.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

الأحد، 13 يناير 2019

Karanta Kaji: Addu'ar Sanya Sababbin Tufafi

Karanta Kaji: Addu'ar Sanya Sababbin Tufafi

Addu'ar Sanya Sababbin Tufafi.


Addu'ar Sanya Sababbin Tufafi

"اَللَّهُمَّ لَكَ الْحَمْدُ أَنْتَ كَسَوتَنِيهِ، أَسْأَلُكَ مِنْ
خَيْرِهِ وَخَيْرَ ماَ صُنِعَ لَهُ، وَأَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّهِ وَشَرَّ مَا صُنِعَ لَهُ.

Allahumma lakal-hamdu anta kasawtaneeh, as-aluka min khayrihi wakhayri ma suni'a lah, wa-a'u'zu bika min sharrihi washarri ma suni'a lahu.

Ya Allah! Dukkan yabo ya tabbata gare Ka, Kai ne Ka tufatar da ni shi (wannan tufar).

Ina rokonKa alherinsa da alherin abin da aka yi shi dominsa, kuma ina neman tsarinKa daga sharrinsa da sharrin abin da aka yi shi dominsa.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

الاثنين، 31 ديسمبر 2018

Karanta Kaji: Addu'ar Sanya Tufafi

Karanta Kaji: Addu'ar Sanya Tufafi

Addu'ar Sanya Tufafi:

الحَمْدُ ِللهِ الَّذِي كَسَانِي هَذَا الثَّوْب ورَزَقَنِيهِ مِنْ غَيْرِ حَوْلٍ مِنِّي وَلاَ قُوَّةٍ"


Alhamdu lillahil-lazee kasanee hatha aththawb warazakaneehi min ghayri hawlin minnee wala kuwwah.

Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda ya tufatar da ni wannan (tufa), kuma ya azurta ni da ita, ba tare da wata dabara daga gare ni ba ko wani karfi.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

السبت، 29 ديسمبر 2018

KARANTA KAJI: TA RASU AWANNI KADAN SUKA RAGE MATA TA ZAMA AMARYA ALLAHU AKBAR!

KARANTA KAJI: TA RASU AWANNI KADAN SUKA RAGE MATA TA ZAMA AMARYA ALLAHU AKBAR!

Sunanta Fauziyya Abdulkadir Tataru, ta kammala karatunta a Makarantar ATBU Bauchi, ta gamu da Ajalinta a yayinda da ake Shagulgulan daurin aurenta a jiya Juma'a da misalin karfe 9:30pm, yayinda kuma daurin auren nata ya kasance yau Asabar ne da misalin karfe 11:00am.




Tana farin cikin za ta dakin miji ashe kabari za ta. Hausawa sun ce ana bikin duniya ake kiyama, da yammacin Jiya juma'a ne aka yi walimar auren ta, kwatsam sai ga shi cikin daren jiyan Allah ya dauki ran ta.


Fauziyya Abdulkadir Tataru, yarinya ce wanda za'a daura Aurenta a yau 29/12/2018 da misalin karfe 11:00am na safe a masallacin Gwallaga dake Bauchi Da Angonta Abduljalil Salisu Boyi.


Yau da safe ne ranar daurin auren ta a masallacin Gwallaga dake jahar Bauchi, sai ga shi yau din ne za ayi jana'izar ta. Allahu akbar!

Awanni kadan suka rage ta zama Amarya, Allah ya karbi rayuwarta.


Wannan shine abinda Muhammad Kabeer Bauchi Ya wallafa a shafin sa"Sunanta Fauziyya Abdulkadir Tataru, ta kammala karatunta a Makarantar ATBU Bauchi, ta gamu da Ajalinta a yayinda da ake Shagulgulan daurin aurenta a jiya Juma'a da misalin karfe 9:30pm, yayinda kuma daurin aurennata ya kasance yau Asabar ne da misalin karfe 11:00am."

Ayayinda nayi kokarin jin ta bakin wassu daga Makusantar Marigayiya Fauziyyan cewa ko tayi fama da rashin lafiya ne? Sun tabbatar mun da cewa, lallai tana cikin koshin lafiyarta a yayin shirin Biki, sai dai sun tabbatar mun da cewa, tun kafin daurin auren akwai wani tsohon Samarinta dan Maiduguri Wanda ya ce mata 'Ayi auren mana ya gani' tabbas wannan kalma nasa ta tayar wa al'umma da hankali.


Wannan shine abinda Muhammad Kabeer Bauchi ya shaidawa wakilin mu.

Allah buwayi gagara misali, mahaliccin da ya fi Angonta kaunarta ya dauke abinsa.

Allahu akbar! Ita da kanta ta rubuta sanarwar daurin auren ta a shafinta.


Allah ya jikan wannan baiwar Allah ya gafarta mata, da rahama, ya mata makoma da madaukakiyar aljanna firdausi Amin Summa Amin.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng


الخميس، 27 ديسمبر 2018

Download Zazzafar Kasidar Murjanatu Hafiz Abdullah Kasidar Ta dauki Hankulan Duniya Sosai

Download Zazzafar Kasidar Murjanatu Hafiz Abdullah Kasidar Ta dauki Hankulan Duniya Sosai

Kamar Yadda Shafin
MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Muhammadur Rasulillah (SAW).

Murja Hafiz Abdullah


Kasidar da Fitacciyar Sha'ira Murjanatu Bukhari Adam (Murjanatu Hafiz Abdullah) ta rera cikin sabon salo mai kayatarwa da daukar hankulan masoya Annabi Muhammadu (SAW) .

Kasidar mai taken "ANNABI DA ISA YAKE".

GA KADAN DAGA BAITIN KASIDAR KAMAR HAKA:

√ Annabi da Isa Yake

√ Ba daga guna bane komai daga kai yake, Yau ma kai min abin mai dika roko nake , Baiwar ka ta fil azal har abadiyya take , Allah mai sarmadan sakai min nafake dan kadarin shugaba asau mini tuba nake

√ Babu sakwan ko awa salati kullum kake gun kairin alamina tashin mai fuffike, Duk wanda kayi ka kara nin kashi bida muke sau adadin san makon buwayar ka fita take gare shi da ahalin gidan sa asahabi ciki suke....

Kardai na cika ku da surutu sai kun sauke kasidar zakuji sauran baitittikan da suke cikin wannan kayatacciyar kasidar.

Ku sauke kasidar yanzu domin sauraro.



Nan bada dadewa ba Muryar Hausa24 zamu kawo muku Takaitaccen Tarihin Murjanatu Hafiz Abdullah.

Ku ci gaba da kasancewa da mu domin samun sababbin wakokin Murjanatu Bukhari Adam na MP3 (Sababbin Kasidun Murjantu Hafiz Abdullah) .

Muryar Hausa24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishadi.

Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode


الأربعاء، 26 ديسمبر 2018

KARANTA KAJI: ALKAWARI GUDA HUDU WADANDA ALLAH YAYI MA MUMINAI ACIKIN ALQUR'ANI

KARANTA KAJI: ALKAWARI GUDA HUDU WADANDA ALLAH YAYI MA MUMINAI ACIKIN ALQUR'ANI

1. "KU AMBACENI ZAN AMBACEKU, KU
GODE MIN KAR KUYI MIN
BUTULCI" (Baqarah ayah ta 152).



2. "WALLAHI IDAN KUKAYI GODIYA,
WALLAHI SAI NA QARA MUKU". (suratu
Ibrahim, ayah ta 7).


3. "KU ROKENI ZAN AMSA
MUKU" (suratul Ghafir ayah ta 60).


4. "ALLAH BA ZAI YI MUSU AZABA BA,
MUTUKAR DAI SUNA YIN ISTIGHFARI".
(suratul Anfaal ayah ta 33).

Wadannan alkawarurrukan duk suna
nuna irin tsananin yalwar Rahamar
Ubangiji ne, da kuma girman tausayinsa
da soyayyarsa ga bayinsa muminai.

Ya Allah don FALALARKA da RAHAMARKA
ka sanyamu cikin bayinka nagartartu Amin Summa Amin.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

الخميس، 6 ديسمبر 2018

KARANTA KAJI: ABUBUWAN DA YA KAMATA BAWA YA TUNA LOKACIN DA ZAI AIKATA SAƁO

KARANTA KAJI: ABUBUWAN DA YA KAMATA BAWA YA TUNA LOKACIN DA ZAI AIKATA SAƁO

A duk lokacin da zuciyar bawa ta yi sha'awar aikata wani sabo, to ya tuna da wadannan abubuwa:



Marubuci: Ahmad Ali Aliyu

1- Allah (SWT) Yana kallonsa.

2- Allah (SWT) Ya san abin da yake niyyar aikatawa kafin ya aikaita, da kuma bayan ya aikata.

3- Allah ba ya mantuwa ga duk abun da bawa ya aikata, mala'iku sun rubuta an ajiye ana jiransa.

4- Lallai bawa zai koma gare shi ba makawa, me yiwuwa ma lokacin komawar tasa ya yi, a dai-dai lokacin da yake aikata wannan sabon.

5- Lallai sakamkon abun da ya aikata yana nan yana jiransa.

6- Makomar dai guda biyu ce babu ta uku, WUTA KO ALJANNA.

Don haka wannan aikin da bawan ya aikata da wacce makomar ya dace???? Sai ya shirya halartarta.

Allah yasa mu dace Amin

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

الأحد، 2 ديسمبر 2018

Karanta Kaji: Labarin Wata Mata Mai Hikima a Kasar Hausa Wanda Ya Dauki Hankulan Duniya Sosai

Karanta Kaji: Labarin Wata Mata Mai Hikima a Kasar Hausa Wanda Ya Dauki Hankulan Duniya Sosai

Wata matace anan kasar hausa tashiga wayar mijinta bangaren Facebook taga irin firar da yake yi da wata mace.


Sai take ta tunanin wacce hanya zatabi domin ta rabasu cikin sauki batareda shi kansa ya fahimta ba ga hanyar data dauka:

1- Tabude sabon account a Facebook dasuna namiji

2- Ta turawa mijinnata neman abokantaka wato [friend request] kuma ya amsa

3- Tayi copy na dukkan text din dayayi da waccan dama

4- Suka fara gaisawa ta gabatar da kanta da cewa ni dan kungiyar ISIS ne wanda anan kukafi sani da BOKO HARAM kuma naga duk irin sakonnin daka turowa matata gasu sai ta turamasa da sakonnin nan gaba daya

5- Tace idan baka daina chatting da matata ba wallahi sai na maka yankan Rago

6- Nasanka sunanka wane anai maka inkiya da wane, sunan mahaifinka wane, sunan mahaifiyar ka wance, kanada ya'ya guda kaza,ga sunansu ta lissafo sunan yaransa dukka kuma kanada sana'a iri kaza Sannan kana fita lokaci kaza kadawo lokaci kaza Sannan kanada abokai wane da wane. Mune members a garinku idan nasake ganin text dinka koka kirata awaya ko chatting wallahi saina maka yankan Rago.

Matar tashi tace ina ganinsa yana karantawa sai zufa yake yana share gumi yana fadin innalillahi wa inna ilaihi raji'un, idan na tambayeshi meke faruwa sai yace babu komai anan take ya share Facebook dinsa da whatsapp dinsa da dukkan wata social media dinsa ya goge yana zufa yana mai mai ta innalillahi wa inna ilaihi raji'un.

Karshe dai gari na wayewa yaje ya saida wayar a kasuwa ya sayi wadda bata charting sai dai yayi kira akirashi kawai Sannan yacewa matar tasa dan Allah daga yanzu dakinji anyi kiran sallah kitasheni kowanne lokaci ne.

Tace wallahi daga lokacin sallah bata wuceshi ya dinga addininsa inda yakamata bakamar sanda charting yana dauke hankalin saba.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki.

Mungode


Source: www.MuryarHausa24.com.ng

الجمعة، 30 نوفمبر 2018

KARANTA KAJI: ALAMOMI 10 GA WANDA DUNIYA TA AURE SHI

KARANTA KAJI: ALAMOMI 10 GA WANDA DUNIYA TA AURE SHI

Alamomi guda goma ga wanda Duniya ta aure shi.





1. Idan ya zamto baka jiran sallah saidai
sallah ta jiraka.

2. Idan ya zamto kwana biyu zuwa uku baka
bude Qur’anin ka ba (wai bakada lokaci).

3. Idan ya zamto kafi damuwa daka burge
mutane koda zaka sabawa ubangijinka.

4. Idan ya zamto kullum tunaninka yadda
zakayi ka tara dukiya da kudi bakada lokacin
tunanin hisabi.

5. Idan ya zamto baka karbar nasiha.

6. Idan ya zamto babu rayuwar da take
birgeka sai rayuwar mawaka da ‘yan kwallo
da makada.

7. Idan ya zamto bakada lokacin sauraron
wa’azi ko karatun al-qur’ani.

8. Idan ya zamto kana jinkirta aikin alkheri
sai watarana.

9. Idan ya zamto bakada lokacin neman ilmin
addininka sai dai na neman duniya (boko).

10. Idan ya zamto ka karanta wannan sakon
bai Qareka da komai ba. Allah (swt) Ya yafe
mana zunuban mu manya da ƙanana.

Amin

Manzon Allah (saw) yanacewa mutanen dake
kusa dani a ranar tashin Alkiyama sune masu
yawan yi min salati! Allahumma salli Ala Muhd
wa sallim! Ya Allah ina rokonka da sunayenka
tsarkaka, don darajar Al’arshi, don girman
mulkinka Allah, don soyayyar ka da Annabi
Muhammad (saw) duk wanda ya karanta wanna
Hadisin, ya Allah Kara masa imani, kaji kansa, ka gafar ta masa, ka daukakashi duniya da
lahiransa, ka kareshi daga makiya, ka hadashi da manxon Allah SWA. Allahu Allah kasa kasa
lahiranmu tafi duniyanmu kyau Amin.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng


الخميس، 29 نوفمبر 2018

Karanta Kaji: Kadan Daga Cikin Illolin Shan Taba Sigari Ga Lafiyar Dan Adam

Karanta Kaji: Kadan Daga Cikin Illolin Shan Taba Sigari Ga Lafiyar Dan Adam

DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN-ƘAI. SALATI DA AMINCI SU TABBATA BISA ANNABIN DA BAI TA'BA SAƁO BA. DA IYALANSA DA SAHABBANSA DA DUKKAN BAYIN ALLAH NAGARI.




Rubutawa: Zauren Fiqhu

MECECE TABA SIGARI?

Ita dai taba sigari, ana samunta ne daga tsiron TOBACCO, wanda tarihi ya nuna cewa turawan Maxico da Spain sun kasance suna nomawa tun kusa Shekaru dubu kafin haihuwar Annabi Eisa (as) - wato 100 BC.
Taba Sigari ta shigo Qasar Amurka ne ta hanyar wani bature mai suna Christopher Colombus.

Kuma ta shigo Kasashen Africa ne ta hanyar turawa 'yan Mulkin Mallaka, da kuma 'Yan kasuwa.

Sun shigo da ita tun suna bayarwa amatsayin abun ciniki, suna karbar abubuwa irin namu na Africa, har zuwa lokacin da suka zama 'Yan Mulkin mallaka suka Kwace gonaki da filayen bakaken fata, suka fara nomata suna sayarwa kuma suna tafiya da ita zuwa Kasashensu.

HANYOYIN AMFANI DA ITA.

Mutanen wancan zamanin sun kasance suna Tauna ganyenta ne suna hadiyar yawun, daga baya kuma suka fara Sanya busashen ganyenta acikin Lofe (pipe) suna Zuka.

Daga baya kuma sai turawa suka Qirkiro wata sabuwar hanyar, suna Murza busashen ganyen tobacco suna sanyawa cikin takardun da aka nannade, wannan ita ake kira Sigari.

Daga baya kuma acikin 'yan shekarun nan sun bullo da wani sabon salo, suna sanya mata wasu sinadaran da suke sanya mata Qamshi irin na 'Ya'yan itace kamar Mangoro ko Strawberry ko Apple da sauransu. Wannan shi ake kira SHISHA.

ILLOLIN DA TAKE HAIFARWA

Illolin taba ga lafiyar 'Dan Adam ba zasu lissafu ba, sai dai mu gutsuro kadan daga cikin abinda bincike ya tabbatar kamar haka:

CIBIYAR BINCIKEN CUTUTTUKA TA KASAR AMURKA (CDC) TACE:

1. Shan taba Sigari yana sanadiyyar mutuwar Matasa sama da mutum 480,000 (dubu dari hudu da tamanin) duk shekara. Akasar Amurka kadai.

2. Sama da mutane MILIYAN SHA-SHIDA (16,000,000) ne suke fama da cututtuka daban daban wadanda suke da alaka da shan taba Sigari.

3. Anyi kiyasin cewa sama da mutane miliyon 88 ne suke cutuwa ta dalilin Sigarin da Waninsu yake sha. Kuma Mutane Miliyon 41 ne suka rasu ta dalilin shaqar hayakin da masu shan taba suke hura musu.

4. Sigari ita ce sanadiyyar kashi 90 (90%) na cututtukan Sankarar hunhu mai saurin Kisa (Lung Cancer).

Kuma ita ce sanadiyyar kashi 'daya cikin uku (33%) na duk wata cutar Daji (Cancer) wacce take damun 'yan Adam.

Misali akwai Mouth Ulcer, Cadio-Vascular diseases, da sauransu.

5. Tobacco ita ce sanadiyyar cuttuka masu kama Qirjin 'Dan Adam, kuma masu saurin kisa. Irinsu:

Chronic Bronchitis.
Emphysema.
Aneurism.
Vascular Disease.
Leukemia.
Cataract.
Pneumonea.

Mata masu ciki idan suna shan Sigari akwai yiwuwar Jaririn da yake cikinsu ya kamu da cutar nan ta Asthma. Ko kuma suyi bari, ko kuma su haifi yaron acikin wani irin yanayi.

6. Sigari tana shiga hanyoyin jini, tana gurbatashi, tana toshe ƙofofin da zuciya take harba jini ajikin 'Dan Adam..

ABUBUWAN CUTARWAN DA TAKE KUNSHE DASU:

Acetone.
Acetic Acid.
Ammonia.
Arsenic: wani abu ne wanda ake hada maganin bera dashi.
Benzane.
Butane.
Cadmium : wani irin acid ne.
Carbon Monoxide.
Formaldehyde.
Hexamine.
Lead.
Napthalene.
Methanol.
NICOTINE: Gubar da ake hada maganin Qwari dashi.
TAR: abinda ake zubawa akan tituna (Kwal-ta)
TOLUENE.

Duk wadannan abubuwan akwaisu acikin taba sigari. Kuma kowannensu ko shi kadai aka bari, zai iya hallakar da 'Dan Adam.

ILLOLINTA TA FUSKAR ADDINI

Illolinta ta fuskar addini suna da yawa. Daga ciki akwai:

1. Almubazzaranci ne. Tunda batta amfanar da komai ga jikin 'Dan Adam. kuma Allah yace "Hakika Almubazzarai sun kasance 'Yan uwan Shaitan ne. Shi kuwa Shaitan ya riga ya kafurce ma Ubangijinsa".

2. Tana cutar da lafiyar masu shanta. Allah yana cewa: "Kar ku jefa Hannayenku cikin hallaka".

3. Tana cutar da wadansu: Manzon Allah (saww) ya lissafa Mai cutar da Makobcinsa acikin mutanen da ba zasu shiga Aljannah ba.


Wannan hoto da ke ƙasa misali ne na huhun wanda ba ya shan taba da wanda yake sha.

Hoto daga Dr Hinal

Wannan tunatarwa ce ga dukkan masu hankali. Ku hana kanku, ku hana 'yan uwanku da abokanku shan Sigari.

ALLAaH YA SAWAƘE!

Amin Summa Amin.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: Zauren Fiqhu

Karanta Kaji: Abinda Wata Matar Aure ta aikatawa Mijinta Ya Dauki Hankulan Duniya Sosai

Karanta Kaji: Abinda Wata Matar Aure ta aikatawa Mijinta Ya Dauki Hankulan Duniya Sosai

Wata mata ta rasu sai Mijinta ya zauna agefen kabarinta yana ta zabga kuka kuma kuka mai tsananin sai mutane suka kewaye shi suna share masa hawaye.


Bayan hawayensa ya bushe sannan ya dawo hayyacinsa sai yace :

Ya ku Jama'a hakika ni na yarda da mata ta,kuma ina rokon Ubangiji ya bata Aljannar Firdausi Madaukakiya

Sannan ya Kara da cewa

Ina rantse muku da Allah tun daga lokacin dana aureta bazan iya tuna lokacin da tayi bacci kafin nayi ba ko kuma na farka Kafin ta farka (Duk domin rarrashi gareni)

Haka kuma ta kasance tana jure duk abinda nayi mata

Har wayau ita ce take bude kofar gidana kafin na kwankwasa ban taba shiga gida ba face naji yana kamshin turaren Almiski ko turaren wuta.

Ban taba nema tayi mini wani abu ba kama daga abinci ko waninsa face ta sadaukar da kanta wajen samar dashi domin neman yarda ta.

SABODA HAKA IDONA BAI TABA AFKAWA AKANTA BA FACE NA GANTA KAMAR YADDA NAKE SO.

Yaku mata wannan ya zama kalu bale agaremu shin kuna aikatawa mazajenmu abinda idan suka rasa ku ayau zasuyi irin wannan kukan?

Ya Allah kabamu mata nagari masu jin taushiyin mazajensu sukuma maza Allah yabasu ikon kyautatawa matansu Ameen.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

الأربعاء، 28 نوفمبر 2018

Karanta Kaji: Addu'o'in Tashi Daga Barci

Karanta Kaji: Addu'o'in Tashi Daga Barci

Addu'o'in Tashi daga Barci.

"الحَمْدُ لله الذِي أَحْيَانَا بَعْدَ مَا أَمَاتَنَا وَإِلَيْهِ النُّشُور"

Alhamdu lillahil-lazee ahyana ba'ada ma amatana wa-ilayhin-nushoor.


Dukkan yabo ya tabbata ga Allah wanda ya rayar da mu bayan ya dauki rayukanmu, kuma zuwa gare shi tashi yake.

(2) Annabi, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce; wanda ya farka da daddare ya ce;

لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللّهُ وَحْـدَهُ لاَ شَـرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْـكُ وَلَهُ الْحَمْـدُ، وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ، سُـبْحَانَ اللهِ، وَالْحَمْـدُ ِللهِ ، وَلاَ إِلَهَ إِلاَّ اللهُ وَاللهُ أكْبَرْ، وَلاَ حَوْلَ وَلاَ قُوّّةَ إِلاَّ بِاللَّهِ الْعَلِيِّ الْعَظِيمِ. رَبِّ اغْفِرْ لِي. 

La ilaha illal-lahu wahdahu la shareeka lah, lahul-mulku walahul-hamd, wahuwa ala kulli shay-in kadeer, subhanal-lah, walhamdu lillah, wala  ilaha illal-lah wallahu akbar, wala hawla wala kuwwata illa billahil-aliyyil azeem. Rabbi ghfir li.

"Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, Shi kadai, babu abokin tarayya a gare shi; mulki da yabo nasa ne, kuma Shi Mai iko ne bisa komai. Tsarki ya tabbata ga Allah, kuma dukkan yabo ya tabbata ga Allah, babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, kuma Allah shi ne mafi girma, kuma babu dabara babu karfi sai da Allah, madaukaki mai girma, Ya Ubangijina! Ka gafarta mini".

Wanda ya fadi wannan za a gafarta masa, idan kuma ya yi addu'a za a amsa, idan kuma ya tashi ya yi alwala, ya yi sallah za a karbi sallarsa.

"الحَمْدُ لله الذِي عَافَانِي في جَسَدِي ورَدَّ عَلَيَّ رُوحِي، وأَذِنَ لي بِذِكْرهِ"

Alhamdu lillahil-lathee AAafanee fee jasadee waradda AAalayya roohee wa-athina lee bithikrih.

Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda ya bani lafiya a jikina, kuma ya ya dawo mini da raina, kuma ya bani izinin ambatonsa.


إِنَّ فِي خَلْقِ السَّمَاوَاتِ وَالأَرْضِ وَاخْتِلاَفِ اللَّيْلِ وَالنَّهَارِ لآيَاتٍ لِّأُوْلِي الألْبَابِ *الَّذِينَ يَذْكُرُونَ اللّهَ قِيَاماً وَقُعُوداً وَعَلَىَ جُنُوبِهِمْ وَيَتَفَكَّرُونَ فِي خَلْقِ السَّمَاوَاتِ وَالأَرْضِ رَبَّنَا مَا خَلَقْتَ هَذا بَاطِلاً سُبْحَانَكَ فَقِنَا عَذَابَ النَّارِ*رَبَّنَا إِنَّكَ مَن تُدْخِلِ النَّارَ فَقَدْ أَخْزَيْتَهُ وَمَا لِلظَّالِمِينَ مِنْ أَنصَارٍ *رَّبَّنَا إِنَّنَا سَمِعْنَا مُنَادِياً يُنَادِي لِلإِيمَانِ أَنْ آمِنُواْ بِرَبِّكُمْ فَآمَنَّا رَبَّنَا فَاغْفِرْ لَنَا ذُنُوبَنَا وَكَفِّرْ عَنَّا سَيِّئَاتِنَا وَتَوَفَّنَا مَعَ الأبْرَارِ * رَبَّنَا وَآتِنَا مَا وَعَدتَّنَا عَلَى رُسُلِكَ وَلاَ تُخْزِنَا يَوْمَ الْقِيَامَةِ إِنَّكَ لاَ تُخْلِفُ الْمِيعَادَ *فَاسْتَجَابَ لَهُمْ رَبُّهُمْ أَنِّي لاَ أُضِيعُ عَمَلَ عَامِلٍ مِّنكُم مِّن ذَكَرٍ أَوْ أُنثَى بَعْضُكُم مِّن بَعْضٍ فَالَّذِينَ هَاجَرُواْ وَأُخْرِجُواْ مِن دِيَارِهِمْ وَأُوذُواْ فِي سَبِيلِي وَقَاتَلُواْ وَقُتِلُواْ لأُكَفِّرَنَّ عَنْهُمْ سَيِّئَاتِهِمْ وَلأُدْخِلَنَّهُمْ جَنَّاتٍ تَجْرِي مِن تَحْتِهَا الأَنْهَارُ ثَوَاباً مِّن عِندِ اللّهِ وَاللّهُ عِندَهُ حُسْنُ الثَّوَابِ *لاَ يَغُرَّنَّكَ تَقَلُّبُ الَّذِينَ كَفَرُواْ فِي الْبِلاَدِ *مَتَاعٌ قَلِيلٌ ثُمَّ مَأْوَاهُمْ جَهَنَّمُ وَبِئْسَ الْمِهَادُ *لَكِنِ الَّذِينَ اتَّقَوْاْ رَبَّهُمْ لَهُمْ جَنَّاتٌ تَجْرِي مِن تَحْتِهَا الأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا نُزُلاً مِّنْ عِندِ اللّهِ وَمَا عِندَ اللّهِ خَيْرٌ لِّلأَبْرَارِ * وَإِنَّ مِنْ أَهْلِ الْكِتَابِ لَمَن يُؤْمِنُ بِاللّهِ وَمَا أُنزِلَ إِلَيْكُمْ وَمَا أُنزِلَ إِلَيْهِمْ خَاشِعِينَ لِلّهِ لاَ يَشْتَرُونَ بِآيَاتِ اللّهِ ثَمَناً قَلِيلاً أُوْلَـئِكَ لَهُمْ أَجْرُهُمْ عِندَ رَبِّهِمْ إِنَّ اللّهَ سَرِيعُ الْحِسَابِ *يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُواْ اصْبِرُواْ وَصَابِرُواْ وَرَابِطُواْ وَاتَّقُواْ اللّهَ لَعَلَّكُمْ تُفْلِحُونَ 

Inna fi khalki s-samawati wa-l-ardi wa khtilafi l-layli wa n-nahari la-ayatin lu-uli-l-albab, al-ladhina yadhkuruna l-laha kuyaman wa ku'udan wa ala junubihim, wa yata fakkaruna fi khalki s-samawati wa-l-ardi, rabbana! Ma khalakta hadha batilan subhanaka fa-kina adhaba n-nar.

Rabbana! Innaka man tudkhili n-nara fa-kad akhzaytahu wa ma li-zalimina min ansar, Rabbana! Innana sami'na munadiyan yunadi li-l-imani an aminu bi-rabbikum fa-amanna. Rabbana! Fa-ghfir lana dhunubana wa kaffir 'anna sayyi'atina wa tawaffana ma-'a-l-labrar. Rabbana! Wa a'tina ma a'dtana 'ala rusulika wa la tukhzina yawma-l-kiyamati, innaka la tukhlifu-l-mi'ad.

Fa-stajaba lahum rabbuhum anni la udi'u amala amilin minkum m-min dhakarin aw untha, ba'dukum min ba'din, fa-l-ladhina hajaru wa ukhriju min diyarihim wa udhu fi sabili wa katalu wa kutilu, la-ukaffiranna 'anhum sayyi'atihim wa la-udkhilannahum jannatin tajri min tahtiha-l-anharu, thawaban min 'indi l-lahi, wa l-lahu 'indahu husunu-ththawab.

La yaghurrannaka takallubu l-ladhina kafaru fi-l-bilad, mata'un kalilun, thumma ma'wahum jahannamu wa bi'sa-l-mihad.
Ladini l-ladhina t-takaw rabbahum lahum jannatun tajri min tahtiha-l-anharu khalidina fiha, nzulan m-min 'indi l-lahi wa ma inda l-lahi khayrun li-l-abrar.

Wa inna min ahli-l-kitabi la-man yu'minu bi-l-lahi wa ma unzila ilaykum wa ma unzila ilayhim, khash'ina li-l-lahi, la yashtaruna bi-ayati l-lahi thamanan kalilan. Uwla'ika lahum ajruhum 'inda rabbihim, inna l-laha sari'u-l-hisab.

Ya ayyuha l-lahdhina amanu-sbiru wa sabiru wa rabitu wa t-taku l-laha la'allakum tuflihun. [Suratu Ali'imran 190-200)

Hakika a cikin halittar sammai da kassai, da sabawar dare da rana, lallai akwai ayoyi ga ma'abota hankula. (Su ne) wadanda suke ambatyon Allah a tsaye da kuma zaune da kuma kishingide, suke kuma tunani a kan halittar sammai da kassai (suna cewa): "Ya Ubangijinmu! Ba ka halicci wannan abu a banza ba. tsarki ya tabbata gareKa, Ka kiyashe mu azabar wuta. Ya Ubangijinmu! Hakika Kai, duk wanda Ka shigar das hi wuta, babu shakka Ka kunyata shi.

Azzalumai kuwa ba su da wasu   mataimaka. Ya Ubangiji! Hakika mu, mun ji mai kira yana kira zuwa ga imani, cewa: "Ku yi imani da Ubangijinku". Sai muka yi imani. To, ya Ubangijinmu! Ka gafarta mana zunubanmu, Ka kuma kankare mana miyagun aiyukanmu, Ka kuma karbi rayukanmu tare da mutane na gari. Ya Ubangijinmu! Ka bam u abin da Ka yi mana alkawari da shi a kan harshen Manzanninka, kada kuma ka kunyata mu ranar alkiyama hakika Kai ba Ka saba alkawari". Sai Ubangijinsu ya amsa musu (cewa): "Hakika Ni ba zan tozarta aikin wani mai aiki ba daga cikinku, namiji ko mace; sashinku daga sashi yake. To, wadanda suka yi hijira, aka kuma fitar da su daga gidajensu, aka cuce su saboda Ni, suka kuma yi yaki, kuma aka kasha su, lallai zan kankare musu miyagun ayyukansu, kuma lallai zan shigar da su aljannatai wadanda koramu suke gudana ta karkashinsu; (wannan) sakamako ne daga Allah. Allah kuwa a wurinsa kyakkyawan sakamako yake. Kada kai-komon wadanda suka kafirta a cikin garuruwa ta rude ka. Jin dadi ne dan kankani; sannan sakamakonsu wutar Jahannama ce, tir da wannan makwanta. Amma wadanda suka ji tsoron Ubangijinsu, suna da aljannatai wadanda koramu suke gudana ta karkashinsu, masu dawwama a cikinsu; wannan liyafa ce daga wajen Allah; abin da kuwa ya zo daga wajen Allah shi ya fi ga managarta. Kuma hakika akwai daga ma'abota littafi wanda yake yin imani da Allah da abin da aka saukar zuwa gare ku, da abin da aka saukar zuwa gare su, suna masu kankan da kai ga Allah ba sa musanya ayoyin Allah da dan tamani kankani. Wadancan suna da ladansu a wurin Ubangijinsu. Hakika Allah mai hanzarta hisabi ne. yak u wadanda suka yi imani! Ku yi hakuri, kuma ku rinjayi kafirai a cikin hakuri, kuma ku yi zaman dako, kuma ku ji tsoron Allah ko kwa rabauta".

[Ali-Imran, 190 zuwa karshen surar].

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

الجمعة، 16 نوفمبر 2018

KARANTA KAJI: FALALAR ZIKIRI

KARANTA KAJI: FALALAR ZIKIRI

Allah Madaukakin Sarki ya ce:

فَاذْكُرُونِي أَذْكُرْكُمْ وَاشْكُرُواْ لِي وَلاَ تَكْفُرُونِ



Fazkuriniy Azkurkum Washkuruliy Wala Takfuruni.

Ku ambace ni zan ambace ku, ku gode mini kada ku butulce mini" [Bakara, aya ta 152].

يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا اذْكُرُوا اللَّهَ ذِكْراً كَثِيراً

Ya'ayyuhallazina Amanuzkurullaha Zikran Kathiran.

Ya ku wadanda suka yi imani ku ambaci Allah ambato mai yawa". (Ahzab aya ta 41).

وَالذَّاكِرِينَ اللَّهَ كَثِيراً وَالذَّاكِرَاتِ أَعَدَّ اللَّهُ لَهُم مَّغْفِرَةً وَأَجْراً عَظِيماً

Wazzakirinallaha Kathiyran Wazzakirati A'addanlahu Lahum magfiratan Wa'ajran Aziyman.

Da masu ambaton Allah da yawa maza, da masu ambatonsa mata, Allah ya tanadar musu gafara da lada mai girma". [Ahzab, aya ta 35]

وَاذْكُر رَّبَّكَ فِي نَفْسِكَ تَضَرُّعاً وَخِيفَةً وَدُونَ الْجَهْرِ مِنَ الْقَوْلِ بِالْغُدُوِّ وَالآصَالِ وَلاَ تَكُن مِّنَ الْغَافِلِينَ

Wazkurrabbaka Fiy Nafsika Tadarru'an Wakhiyfatan waduwanaljahri Minal kawli Bil'guduwi Wal'asali Walatakun Minalgafiliyna.

Kuma ka ambaci Ubangijinka a cikin zuciyarka, kana mai kankan da kai da tsoro, ba da daukaka murya ba (saka-tsaki) tsakanin asirtawa, da bayyanawa, da safe da marece, kuma kada ka zamo daga cikin gafalallu". [A'araf, aya ta 205].

Kuma Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce; "Misalin wanda yake ambaton Ubangijinsa da wanda ba ya ambaton Ubangijinsa, kamar misalin rayayye da matacce ne". (Duba Sahihul Bukhari tare da Sharhinsa Fat'hul Bari (11/208). Muslim ya rawaito shi da lafazin; 'Misalin gida da ake ambaton Allah a cikinsa, da wanda ba a ambaton Allah a cikinsa kamar misalin rayayye ne da matacce". (1/539).)

Kuma ya ce: "Shin ba na ba ku labarin mafi alherin ayyukanku ba, kuma mafi tsarkinsu a wajen Srkin da yake mallakar ku, kuma mafi daukakarsu ga darajojinku, kuma mafi alheri gare ku daga ciyar da zinariya da azurfa kuma mafi alheri gare ku da ku hadu da abokan gabanku ku rika dukan wuyayinsu, suna dukan wuyayinku?

 Suka ce ka ba mu labari. Ya ce: Ambaton Allah Madaukaki". (Tirmizi (5/459), da Ibn Majah (2/1245). Duba Sahih Ibn Majah (2/316). Da Sahihul Tirmizi (3/139).)

Kuma ya ce: "Allah madaukaki yana cewa: Ni ina tare da zaton bawana da ni, kuma ina tare da shi idan ya ambace ni idan ya ambace ni. Idan ya ambace ni a cikin ransa zan ambace shi a cikin raina, idan ya ambace ni a cikin jama'a zan ambace shi a cikin jama'ar da ta fi su alheri, in ya kusance ni taki daya zan kuance shi tsawon gaba guda, in ya zo min ya na tafiya zan zo masa ina gaggawa".( Bukhari (8/171), da Muslim (4/2061). Lafazin ruwayar na Bukharine.)

Daga Abdullahi Ibn Busr, Allah ya yarda da shi, ya ce; Ya Ma'aikin Allah! Shari'o'in Musulunci sun yi yawa a gare ni, saboda haka ka nuna wani abu da zan yi riko da shi. Ya ce: "Ku harshenka ya gushe face yana danye daga ambaton Allah". (Tirmizi (5/458). Da Ibn Majah (2/1246).

Duba Sahihul Tirmizi (/139), da Sahih Ibn Majah (2/317).)

Kuma mai tsira da amincin Allah yace;

"Wanda ya karanta harafi daya daga littafin Allah yana da (ladan) kyakkyawan aiki daya saboda shi, kuma dukkan kyakkyawan aiki daya yana da (ladan) misalinsa goma. Ba ina cew Alif Lam Mim harafi ba ne. A'a, Alif harafi ne, Lam harafi ne, Mim harafi ne".( Tirmizi (5/175) Duba Sahihul Tirmizi (3/9), da Sahihul Jami'us Sgir (5/340).)

Kuma daga Ukbata ibn Amir, Allah ya yarda da shi, ya ce; "Manzon Allah tsira da aminci su tabbata a gareshi, ya fito alhali muna cikin rumfa, sai yace; "Wane ne daga cikinku zai so ya fi kullum da safe zuwa koramar Budhan ko Akik, ya dawo da taguwa biyu masu manyan tozuna, ba tare da yin wani laifi ba ko yanke zumunta?"

Muka ce: muna son haka. Ya ce; "Dayanku ya je masallaci ya nemi sani, ko ya karanta ayoyi biyu daga cikin littafin Allah Mabuwayi Mai Daukaka, ya fi masa taguwa biyu, ayoyi uku sun fi masa taguwa uku, ya fi masa taguwa biyu, ayoyi uku sun fi masa taguwa uku, ayoyi hudu sun fi masa taguwa hudu, da kwantankwacin adadinsu na rakuma". (Muslim (1/553))

Kuma mai tsira da amincin Allah ya ce; "Wanda ya zauna a wani waje bai ambaci Allah a wajen ba, wannan zai zamanto masa abin bibiya a wajen Allah. Wanda ya kwanta a makwanci bai ambaci Allah a wajen ba, shi ma zai zamanto masa abin bibiya a wajen Allah. (Abu Dawud (4/264), da waninsa. Duba Sahihul Jami (5/342).)

Kuma Mai tsira da amincin Allah ya ce: "Babu wasu mutanen da suka zauna a wani majalisi da ba su ambaci Allah a cikinsa ba, kuma ba su yi salati ga Annabinsu ba, face ya zamo musu abin bibiya, in Allah ya so ya yi musu azaba, in ya so ya gafarta musu".( Tirmizi, duba Sahihul Tirmizi (3/140).)

Kuma Mai tsira da amincin Allah yace; "Babu wasu mutane da zu su tashi daga wani majalisi da ba su ambaci Allah a cikinsa ba, face sun zama kamar sun tashi daga kan mushen jaki ne, kuma zai zamanto musu abin da-na- sani".( Abu Dawud (4/264). Da Ahmad (2/389). Duba Sahihul Jami' (5/176).)

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode


الأحد، 28 أكتوبر 2018

Karanta Kaji: Aure Ko Zina?

Karanta Kaji: Aure Ko Zina?

A yau idan ka ce za ka yi aure, daga ranar da ka fara fafutuka, zuwa ranar aurenka, in ba kai wasa ba sai wando ya daina zama a qugunka saboda tsadar aure tun daga sadaki, kayan lefe da kudin gaisuwar uwa da uba da sauran su.


Marubuci: Mal. Muhammad Nazifi Hashim Samaru Zaria.

Wannan ya sa samari da dama suka kasa yin aure.

Amma a yau idan ka yi niyyar yin zini a rana daya (in dai za ka iya yi) da mata 20 ko sama da haka za ka iya yi. Sannan kuma kudin da za ka kashe ba zai taka kara ba ballantana ya karya shi. Kai wasu ma ko sisi ba sa kashewa, kyauta sukeyi saboda yan matan gasu nan kamar jamfa a Jos, kuma suna bukatar auren amma samari ba kudi, iyaye kuma sai mai kudin suke so.

Wannan ya sa aka taru aka hada karfi da karfe tsakanin samari da yan mata da kuma iyaye ake ta sabawa Allah kullum.

Na daga cikin abubuwan da za su kawo karshen zinace-zinace shi ne farashin aure ya fado kasa warwas!, Domin babban abun
bukata a aure shi ne sadaki, shi ma
idan babu shi ana iya badawa bashi, duk fa Musulunci ya yi haka ne domin a rage fasadi a doron kasa.

A haqiqanin gaskiya tun da na tashi ban taba gani ko jin labarin an daura aure bashi ba. Kai hasali makowacce shekara farashin aure qara tashi sama yake kamar gwauran zabo.

Sai dai nasan farashin sadaki yana yin tsada ne bisa dalilin talauci da ake fama da shi. Sakamakon wasu iyayen suna karawa kudin yawa nedomin suyi wa yarsu kayan daki dan a fita kunya.

Ita kuma kunya ana so a fice ta ne a gurin yan gutsiri-tsoma, wadanda idan ba a yi wa yarinya kayan a zo a gani ba za su bi unguwa suna gulmace-gulmace, karshe ya koma gori wajen amarya da iyayenta.

Wannan yasa iyaye ke tsauwala kudin sadaki da abubuwa makamanta wannan.

To amma, sai suka manta cewa ita
kunya ta Ubangiji ake gudu, ba ta
wani ba.

Domin idan diyarka tayi cikin shege a gidanka sai ka fi kowa jin kunya a duniya, kuma wannan shi ne abin kunya da ake gudu, amma ba kunyar kayan lefe ko sadaki ba.

Kalli abinda waɗannan 'yam mata da samarin su aikata kalla kasha mamaki...

DOWNLOAD VIDEO HERE

Muryar Hausa24 Allah ya kare mana zuri'ar mu baki ɗaya Amin.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng


الأربعاء، 17 أكتوبر 2018

Karanta Kaji: Kissa A zamanin Khalifa Umar Ɗan Khattaab - Kissar Tana da Matuƙar Muhimmanci Sosai

Karanta Kaji: Kissa A zamanin Khalifa Umar Ɗan Khattaab - Kissar Tana da Matuƙar Muhimmanci Sosai

A zamanin khalifa Umar dan Khattaab, wasu mutane uku suka zo masa suna rike da wani saurayi suka ce:
Ya Amiral muminina! Wannan mutum ya kashe mana mahaifinmu.



Umar: kai donme ka kashe musu uba?

Saurayi: Ni makiyayi ne, rakumata ce ta ci itaciyar gonar mahaifinsu, sai mahaifinsu ya bugi rakumin da dutsi, rakuma ta mutu, ni kuma na dauki dutsin na buge shi
ya mutu.

Umar: saboda haka zan tsaida haddi akanka.

Saurayi: ka saurara mini kwana uku, mahaifina ya mutu ya barni da kanwata da
kuma dukiya, idan ka kasheni dukiyar da yar uwata zasu tozarta.

Umar: wa zai lamunceka?

Saurayi ya duba cikin mutane sai ya nuna Sahabi "Abu Dhar".

Umar: ka lamunce masa Ya Aba Dharr?

Abu Dharri: na'am

Umar: ba ka san mutum ba ka lamunce, to idan ya gudu haddi zai koma kanka.

Abu Dharr: na yarda.

Saurayi ya tafi, aka kwana biyu, an shiga na so uku, saurayi bai zo ba,

Hankalin kowa ya tashi akan Abu Dharri kar haddi ya koma kansa.

Kafin sallar magariba sai ga saurayi ya zo a gajiye, ya tsaya a gaban khalifa Umar.

Saurayi: na mika dukiyar ga kawuna yanzu ina hanunka, ka tsaida haddi
akaina.

Cikin mamaki Umar ya ce: me ya dawo da kai bayan ka sami dama da za ka
iya gudu abinka?

Saurayi: na ji tsoro, Kar a ce cika alkawari ya Kare
cikin mutane.

Umar ya juya ga Abu Dharr: me ya sa ka lamunce
masa?

Abu Dharr: na ji tsoro, kar a ce alheri ya Kare cikin
mutane.

Wannan jawabi ya yi tasiri ga masu Neman jinin ubansu, suka ce sun yafewa
saurayi.

Umar: don me?

Suka ce: muna tsoro, kar a ce afuwa ta Kare a cikin mutane.

Ni ma na isar muku da wannan labari ne don ina tsoron kar a ce kira/tunatarwa zuwaga aikata alkhairi (wato da'awa) ya Kare cikin mutane. Don Allah kai ma ka tura kar ace yaɗa alheri ya ƙare cikin mutane.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng