Taurarin fina-finan hausa sun zama jakadun jami’ar nan ta koyi da kanka da ake kira da NATIONAL OPEN UNIVERSITY “NOUN” a takaice.
Reshen jami’ar dake jihar Kano ne suka shirya wani taron bita akan muhimmancin jami’ar a tsakanin al’umma.
Jaruman fina-finan Hausa da dama sun halarci taron kuma wasu daga cikinsu sun samu zama jakadun wannan jami’a.








0 Comments:
إرسال تعليق