A Najeriya, kwamitin zaben fid da gwani na masu neman takarar gwamna a jam`iyyar APC ya soke zaben aka fara a jihar Zamfara sakamakon tabka magudi da tabarbarewar tsaro a lokacin zaben.
source https://www.hutudole.com/2018/10/apc-ta-soke-zaben-zamfara-karo-na-biyu.html





0 Comments:
إرسال تعليق