الأربعاء، 3 أكتوبر 2018




APC ta soke zaben zamfara a karo na biyu

Home APC ta soke zaben zamfara a karo na biyu

غير معرف

Ku Tura A Social Media
A Najeriya, kwamitin zaben fid da gwani na masu neman takarar gwamna a jam`iyyar APC ya soke zaben aka fara a jihar Zamfara sakamakon tabka magudi da tabarbarewar tsaro a lokacin zaben.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/apc-ta-soke-zaben-zamfara-karo-na-biyu.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: