A yayin da rahotannin dake fitowa daga jihar kaduna ke cewa jam'iyyar APC ta janye tikitin da ta baiwa sanata Shehu Sani a matsayin dan takara da ya tilo da zai yi takarar Kaduna ta tsakiya inda har abokin hamayyarshi wanda kuma ake wa kallon shine gwamnan jihar El-Rufai ke goyawa baya, Uba Sani ya fito ya ce jam'iyyar ta tantanceshi kuma ta yadda ayi zabe.
source https://www.hutudole.com/2018/10/har-yanzu-shehu-sanine-dan-takarar.html
0 Comments:
إرسال تعليق