Shugaban kasa Buhari ya tabo batun zabe inda ya ce burinsa shi ne tabbatar da sahihin zabe tareda tabbatar da 'yancin da doka ta ba hukumar zabe domin gudanar da aikinta.
"Samun ci gaban mulkin dimokradiyya ba abu ba ne mai sauki da za a cimma nan
take dole sai an dauki lokaci," in ji shugaban.
Ya ce wannan shi ne muhimmin darasin da Najeriya ta koya a shekaru 58 na samun
'yancin kai.
Daga nan
الاثنين، 1 أكتوبر 2018
Author: غير معرف verified_user
RELATED STORIES
Rahotanni na Live: 2019 Zaben Shugaban Kasa na Kasa daga Tsarin Gida A Nijeriya Na shekarar 2019Rahotanni na Live: 2019 Zaben Shugaban Kasa na Ka
Duba Kalmomi 7 masu karfi da Atiku ya furta a lokacin da akayi taron PDP NEC a yauDuba Kalmomi 7 masu karfi da Atiku ya furta a lok
Kotun ta yanke hukuncin akan zaben gwamna a enugu | PDP .Kotun ta yanke hukuncin akan zaben gwamna a enugu
Najeriya ta yanke hukunci: PDP ta lashe APC a zaben Kogi state. Najeriya ta yanke hukunci: PDP ta lashe APC a zab
Zaben: Kwamishinan 'yan sandan Kano ya kashe' yan siyasa - GandujeZaben: Kwamishinan 'yan sandan Kano ya kashe' yan
Yan gudun hijira sun nemi da ya taimaka Buhari don kawo shugabanci kusa da talakawa'Yan tawaye sun buhari Buhari don kawo shugabanci
0 Comments:
إرسال تعليق