Majalisar zartaswa ta jam'iyyar PDP a matakin kasa, ta nisantar da kanta daga zaben fitar da gwani na kujerar gwamnan jihar Kano da ya gudana a ranar Litinin. Babban mashawarcin shugaban jam'iyyar na kasa, Shehu Yusuf Kura ya bayyana hakan a zantawarsa da kamfanin dillancin labarai na NAN a ranar Laraba.
source https://www.hutudole.com/2018/10/pdp-ta-juyawa-kwankwaso-baya-akan-zaben.html





0 Comments:
إرسال تعليق