الأربعاء، 3 أكتوبر 2018




PDP ta juyawa Kwankwaso baya akan zaben fidda gwani na jihar Kano

Home PDP ta juyawa Kwankwaso baya akan zaben fidda gwani na jihar Kano

غير معرف

Ku Tura A Social Media
Majalisar zartaswa ta jam'iyyar PDP a matakin kasa, ta nisantar da kanta daga zaben fitar da gwani na kujerar gwamnan jihar Kano da ya gudana a ranar Litinin. Babban mashawarcin shugaban jam'iyyar na kasa, Shehu Yusuf Kura ya bayyana hakan a zantawarsa da kamfanin dillancin labarai na NAN a ranar Laraba.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/pdp-ta-juyawa-kwankwaso-baya-akan-zaben.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: