Labari ya zo mana daga Jaridun kasar nan cewa tsohon Hadimin Shugaba Goodluck Jonathan zai yi takarar kujerar ‘Dan Majalisar Tarayya a Jihar Imo a karkashin Jam’iyyar APC mai mulki a 2019.
source https://www.hutudole.com/2018/10/tsohon-yaron-jonathan-ya-lashe-zabe-apc.html
0 Comments:
إرسال تعليق