الأربعاء، 3 أكتوبر 2018




UEFA zata hukunta Manchester United saboda rashin zuwa wajan wasan su da Valencia akan lokaci

Home UEFA zata hukunta Manchester United saboda rashin zuwa wajan wasan su da Valencia akan lokaci

غير معرف

Ku Tura A Social Media
Hukumar kwallon kafa ta nahiyar turai UEFA, ta kaddamar da bincike domin daukar matakin ladabatar da Manchester United, sakamakon rashin mutunta lokaci da kungiyar ta yi, a wasan gasar zakarun turai da ta fafata da Valencia a ranar Laraba.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/uefa-zata-hukunta-manchester-united.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: