Hukumar kwallon kafa ta nahiyar turai UEFA, ta kaddamar da bincike domin daukar matakin ladabatar da Manchester United, sakamakon rashin mutunta lokaci da kungiyar ta yi, a wasan gasar zakarun turai da ta fafata da Valencia a ranar Laraba.
source https://www.hutudole.com/2018/10/uefa-zata-hukunta-manchester-united.html
0 Comments:
إرسال تعليق