الجمعة، 23 نوفمبر 2018




Yadda Boko Haram Suka Yi Wa Barikin Metele Dirar Mikiya Suka Kashe Sojoji 75

Home › › Yadda Boko Haram Suka Yi Wa Barikin Metele Dirar Mikiya Suka Kashe Sojoji 75

غير معرف

Ku Tura A Social Media



Yadda Boko Haram Suka Yi Wa Barikin Metele Dirar Mikiya Suka Kashe Sojoji 75

Daya daga cikin sojojin da suka tsira daga harin da Boko Haram suka
kai wa barikin Metele dake karamar hukumar Guzamala a jihar Barno ya
bayyana wa majiyarmu ta PREMIUM TIMES cewa shi ma Allah ne ya sa zai
tsira da ran sa a wannan hari domin kuwa sojojin Nijeriya da ke aiki a
wannan bariki basu sha da dadi ba.

Share this


Author: verified_user

0 Comments: