الخميس، 17 يناير 2019




BUHARI YA JEFA KALUBALE AKAN YAN NAGERIA

Home › › BUHARI YA JEFA KALUBALE AKAN YAN NAGERIA

غير معرف

Ku Tura A Social Media
Shugaban nageria muhammadu buhari yajefa kalu bale akan yan kasar , inda yake cewa wadanda suka hada kongiyoyi akan tuhumar mambobin majalisarsa, dasu gabatar da cikakkar shaida akan tuhumar dasukeyima mininstocinsa akan zargin cinhanci.

Yayinda buhari ya dauki takobin daukar mataki nan take muddin aka tabbatar da gaskiyar lamarin

Shugaba buhari yace gwamnatinsa tana yaki da cinhanci da rashawa.
Wannan Dana sune alkawurran data daukarma yan kasar

Samarda tsaro,inganta tattalin arziki,dakuma yaki da rashawa

Share this


Author: verified_user

0 Comments: