"Ni ba makiyin Buhari bane, da' nake a gare shi. Kowa yana sane da irin gwagwarmayar da na yi a shekarar 2015. Tare muka zagaye jihohin kasar nan baki daya, kuma ni ne kakakinsa a yayin yakin neman zabe. Na kuma jagoranci zanga-zanga zuwa ofishin INEC a madadinsa.
"Don haka a yanzu duk wanda ya kira ni a matsayin makiyin Buhari na bar shi da Allah.
0 Comments:
إرسال تعليق