Gwamnatin Jihar Kano Zata Yiwa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi <> Canji Masarauta A Gobe Asabar.
Rahotonnin da suke shigo mana na nuni da cewar, a gobe Asabar ne gwamnan Kano Ganduje zai yiwa Mai Martaba Sankin Kano Muhammadu Sanusi II canjin masarauta.
Majiyar mu, wadda wani makusancin gwamnatin da ya nemi a sakaye sunansa, ya shaidawa wakilin mu cewar, gwamnatin ta gama shirinta tsaf gobe Asabar domin mayar da Sarki Sanusi II Bichi tare da maye gurbin masarautar ta Kano da sabon Sarkin Bichi Aminu Ado Bayero.
Majiyarmu hausaloaded ta ruwaito wannan labari daga madubi h Saidai da muke jin ra'ayin jama'a, mafiya yawa sun bayyana rashin goyan bayansu akan wannan abinda yake faruwa tsakanin masarautar Kano da gwamnatin jihar Kano.
الجمعة، 17 مايو 2019
Author: غير معرف verified_user
RELATED STORIES
JAMB: 2019 UTME ƙare, 'yan takara ku shirya don fara duba sakamakon.JAMB: 2019 UTME ƙare, 'yan takara ku shirya don f
Rikici ya barke tsakanin Fati Muhammed da Teema Makamashi akan soyayyar Sanata Dino Melaye.Rikici ya barke tsakanin Fati Muhammed da Teema M
Kamfanin dillancin labaran na NLC ya bayyana a Oyo akan albashin da ba a biya ba, matsalolin gabatarwaKamfanin dillancin labaran na NLC ya bayyana a Oy
Sojoji Sun Kashe wani agent name PDP A Jihar Rivers State (hotuna)Sojoji Sun Kashe wani agent name PDP A Jihar Rive
El-CLASSICO: Dan Madrid Ya Kashe Dan Barcelona a Birnin KanoWani matashi a birnin Kano ya burma wa abokin sa
Shugaba muhammadu buhari ya bayyana wasu jahohi mafi kaskanci a Nigeria. Shugaba muhammadu buhari ya bayyana wasu jahohi m
0 Comments:
إرسال تعليق