Kotu ta bada dama kwamishinan yan sanda da ya kamo hadiza Gabon.
A yaune Alhamis mai shari'a muntari dandago na kotun magistrate court 15 dake zamanta nomansland ya bawa komishinan yan sanda na jihar kano umarni ya kamo shahararriyar jarumar wasan Hausa hadiza Gabon sabida taki amsa kiran kotun.
Mustapha na buriska shine ya shigar da karar jarumar yana zarginta da cewa tanayi masa barazana da rayuwa ya yanke shawarar maka ta kai tsaye zuwa kotu saboda saboda yana tsoron idan ya kaiwa hukumar yan sanda bazata tuhme ta ba kasancewar yadda jarumar takeda mu'amala da wasu daga cikin jami'an yan sanda da kuma manyan yan siyasa dama masu kudi a fadin kasar nan.
Mai shari'ar ya bada umarnin hakan saboda bijirewa gayyatar da kotu ta 1 tayi mata kuma ya kara da cewa idan kwaminshinan yan sanda ya kamata ya tabbatar an binciketa akan lainfin da mai karar ya shigar kafin a damkata ga hannun kotun suma suyi nasu hukuncin.
الجمعة، 17 مايو 2019
Author: غير معرف verified_user
RELATED STORIES
Jarumi Adam a zango yanxu kuma yakara kumawa APC. Jarumi Adam a zango yanxu kuma yakara kumawa APC.
Kalli Wasu Zafafan hotunan Adam A Zango Tare Da Amaryarsa Dq yaran shi Kalli Wasu Zafafan hotunan Adam A Zango Tar
Shahararren jarumin kannywood adam a zango yakoma jam,iyyar PDP .Shahararren jarumin kannywood adam a zango yakoma
Kalli wasu zafafan hotunan bilkisu shema yar kwalisa wanda suka janye hankalin fans nata. Kalli wasu zafafan hotunan bilkisu shema yar kwal
Kalli wasu zafafan hotunan jarumi adam a zango tare da jarumi sadik sani sadik wanda suka birge yammata sosaiKalli wasu zafafan hotunan jarumi adam a zango ta
Asirin kannywood sai kara fitowa yake yanxu rigima ta kullu tsakanin naburaska da hadiza Gabon har ya kaita kotu. Asirin kannywood sai kara fitowa yake yanxu rigim
0 Comments:
إرسال تعليق