Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa manyan kasarnan na adawa da shi ne saboda shi ba mutum bane wanda za'a iya juyawa yanda ake so ba.
source https://www.hutudole.com/2018/10/dalilin-da-yasa-manyan-kasarnan-basu-so.html
0 Comments:
إرسال تعليق