الثلاثاء، 2 أكتوبر 2018




Hotunan yanda bikin cikar Najeriya shekaru 58 ya kasance a Kano

Home Hotunan yanda bikin cikar Najeriya shekaru 58 ya kasance a Kano

غير معرف

Ku Tura A Social Media
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullagi Umar Ganduje kenan a wadannan hotunan tare da yara a gurin bikin cikar Najeriya shekaru 58 da samun 'yancin kai wanda akayi a filin wasa na Sani Abacha dake Kanon.

cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/hotunan-yanda-bikin-cikar-najeriya.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: