الثلاثاء، 2 أكتوبر 2018




KADUNA 2019: Isa Ashiru ya lashe zaben fidda gwani na PDP

Home KADUNA 2019: Isa Ashiru ya lashe zaben fidda gwani na PDP

غير معرف

Ku Tura A Social Media
Fitaccen dan siyasar nan kuma tsohon dan majalisar tarayya, Isah Ashiru, ya doke sanata Suleiman Hunkuyi, Sani Sidi da tsohon gwamnan jihar Ramalan Yero a zaben fidda dan takara da aka yi a jihar Kaduna a karshen wannan mako.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/kaduna-2019-isa-ashiru-ya-lashe-zaben.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: