Fitaccen dan siyasar nan kuma tsohon dan majalisar tarayya, Isah Ashiru, ya doke sanata Suleiman Hunkuyi, Sani Sidi da tsohon gwamnan jihar Ramalan Yero a zaben fidda dan takara da aka yi a jihar Kaduna a karshen wannan mako.
source https://www.hutudole.com/2018/10/kaduna-2019-isa-ashiru-ya-lashe-zaben.html
0 Comments:
إرسال تعليق