'Yan majalisar dokokin Faransa sun kada kuri’a da gagarumin rinjaye kan kudurin shugaban kasar Emmanuel Macron na sayar da tashoshin jiragen saman birnin Paris uku, a wani bangare na shirin shugaban na samun karin kudade don biyan basuka.
source https://www.hutudole.com/2018/10/kasar-faransa-zata-saida-kadarorin.html
0 Comments:
إرسال تعليق