An tura dakarun sojojin kundunbala sun yi wa kauyen Dura-Du 'kawanya gaba dayansa a halin da ake ciki yanzu, duk da kabilar Birom sun tayar da mummunan fada a garin Jos suna kona gidajen musulmi domin su boye mafi munin ta'addancin da suka yiwa rundinar sojin Nigeria, amma hakan bai hana sojoji mamayar garin ba a halin da ake xiki yanzu... zakuji sauran bayani daga baya
source https://www.hutudole.com/2018/10/sojoji-sun-yi-wa-garin-da-aka-gano.html





0 Comments:
إرسال تعليق