Showing posts with label Kasashen Waje. Show all posts
Showing posts with label Kasashen Waje. Show all posts

Wednesday, 26 December 2018

Kalli Yadda China ta kera sabon jirgin yaki mara matuki da babu irin sa a duniya

Kalli Yadda China ta kera sabon jirgin yaki mara matuki da babu irin sa a duniya

China ta samar da wani jirgin yaki mara matuki wanda zai iya zama a sararin samaniya har awanni 35 ba tare da ya sakko ba.


China ta samar da wani jirgin yaki mara matuki wanda zai iya zama a sararin samaniya har awanni 35 ba tare da ya sakko ba.

An bayyana sunan jirgin da Wing Loong I-D wanda ta tallata shi ga kasashen duniya.

Sanarwar da Hukula Kula da Sufurin Jiragen Sama ta China (AVIC) ta fitarna cewa, jirgin ya yi tashinsa na farko a ranar lahadin da ta gabata a wani sansani dake yammacin China.

Jirgin Wing Loong I-D da China ta samar da dukkan sassansa kuma yake aiki da fasahar zamani yana jan hankali duba da irin ijnin da yake da shi mai karfi da kuma fasahun aerodynamic.

An samar da jirgin na Wing Loong I-D domin aiyukan leken asiri na soji kuma zai iya daukar makamai masu linzami har guda 10 a sama.

Jirgin zaiiya daukar kaya masu nauyin kilogram 400 kuma zai iya zama a sararin samaniya har tsawon awanni 35 ba tare da neman mai ba.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: TRT HAUSA

Wednesday, 21 November 2018

Karanta Kaji: Babu Ruwana da Kasar Saudiyya Burina Tara Kudi Kawai - Donald Trump

Karanta Kaji: Babu Ruwana da Kasar Saudiyya Burina Tara Kudi Kawai - Donald Trump

Donald Trump ya sanar da cewa ba zai iya taba juya wa Saudiyya baya duk ya san cewa Muhammad Bin Salman ne ya kashe Kashoggi,don kar farashin man fetur ya yi tashin gwaron zabo a kasuwannin duniya.



Da yake bayani gaban maneman labaran Amurka, Trump ya ce:

"Ba ruwana da Saudiyya,amma ba zan iya kwaye ma ta baya ba.Saboda mun kulla yarjejeniyar kasuwanci ta dalar Amurka biliyan 100.Yin watsi da wadannan makudan kudaden ke da wuya, farashin man fetur zai yi tashin gwaron zabo,kazalika shugabannin Riyad sun tabbatar mun da cewa,in har muka ki sayar musu da makamai,za su kulla alakar kasuwanci da Rasha da kuma China.

Ba zan taba bai wadannan kasashen damar cin karensu babu babbaka a Saudiyya.Amma in ba haka ba,babu wata alakar kud-da-kud da ke tsakanina da Saudiyya".

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode


Source: TRT HAUSA

Thursday, 25 October 2018

Karanta Kaji: Dan Nijeriya Ya Lashe Gasar Cin  Dandakakken Nama Mai Mugun Yaji A Kasar Sin (China) - Karanta Yadda Abin Yafaru

Karanta Kaji: Dan Nijeriya Ya Lashe Gasar Cin Dandakakken Nama Mai Mugun Yaji A Kasar Sin (China) - Karanta Yadda Abin Yafaru

An karrama ɗan Nijeriyar da ya ci gasar da lambar yabo abin ya ƙayatar da mutane sosai gwanin ban sha'awa.


Wannan gasa mutane daga ƙasashe biyar ne suka shiga domin gwada sa’arsu ta cinye wani dandaƙakƙen nama mai dankaren yajin barkono.

An karrama ɗan Nijeriyar da ya ci gasar da lambar yabo.

Kamar yadda Majiyar mu Rariya ta ƙara da Cewa"Sai dai kuma dukkan waɗanda suka shiga gasar sun gaza cinye abincin yayin da shi ɗan Nijeriya ya cinye ya kuma suɗe kwanon."

Mabiya shafin Muryar Hausa24 Idan bazaku manta ba wannan dai bashi bane karo na farko da 'yan Nijeriya suke nuna irin bajintar su a ƙasashen Duniya, wanda hakan ke ƙara bunƙasa sunan a wasu yankunan na ƙasashen ƙetare.

Duk da cewa, Nijeriya ta kasance giwar kasashen da akewa laƙabi da sunan Afrika (Africa) , waɗanda mafiya mutanen da suke cikin ƙasashen akasarin su baƙaƙen fatane, wanda wasu suke ganin sunan afrika tamkar yana nuni da ƙasashen baƙaƙen fatane kawai anasu ganin.

Koma dai me ne ne,  Muryar Hausa24 muna yiwa kasashen mu fatan nasara Allah kuma ya ci gaba da tsare mana ƙasashen Mu daga sharrin masu Sharri Amin.

Karanta Kaji: Wani Bawan Allah ya yiwa wanda ya kirkiri Tuwo da Miyan kuka Allah ya isa

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Wednesday, 24 October 2018

Karanta Kaji: Wani Ɗalibi Ɗan Jihar Katsina Ya Yi Na Uku A Gasar Karatun Al-Kur’ani A Saudiyya - Labari Mai Daɗin Ji Ga Kowanne Musulmi

Karanta Kaji: Wani Ɗalibi Ɗan Jihar Katsina Ya Yi Na Uku A Gasar Karatun Al-Kur’ani A Saudiyya - Labari Mai Daɗin Ji Ga Kowanne Musulmi

Ɗan asalin jihar Katsina Malam Abdulganiyu Aliyu da ya fito daga karamar hukumar Katsina ya zo na ukku a gasar karatun Alkur’ani ta kasa da kasa ta shekarar 2018 data gudana a kasar Saudi Arabia.


Abdulganiyu Aliyu yayi gasar ne tare da sauran mahalarta gasar su 115 a fadin duniya.

An tabbatar da wannan cigaban ne a wata zantawa ta wayar tarho tare da Malam Bishir Usman Ruwan Godiya mai ba Gwamna Shawara na musamman a kan ilimi mai zurfi wanda suka raka Abdulganiyu Aliyu zuwa wajen gasar.

Abdulganiyu Aliyu tare da Ameer Yunus daga jihar Bauchi suka wakilci Nijeriya a wajen gasar.

Abdulganiyu Aliyu ya zo na ukku wajen harder izihi 60 na gasar karatun alkur’ani sannan kuma Ameer Yunus ya zo na ukku a wajen harder izihi 60 na gasar karatun alkur’ani tare da tajawidi.

Kasashe 82 suka shiga gasar wadda ta kawo karshe a ranar laraba da ta gabata a birnin Madina dake kasar Saudi Arabia.

Kasar Saudi Arabia it ace tayi nasara gaba da kowacce kasa sannan sai Nijeriya, sannan kuma sai kasar Libya.

A halin yanzu ana zagayawa day an tawagar ta jihar Katsina da wanda yayi Nasara a wasu wurare masu muhimmanci a kasar Saudi Arabia domin yin ziyara kafin su dawo gida a karshen wannan satin.

Domin kaddamar dashi wanda yayi nasarar ga jama’ar jihar Katsina da gwamnatin jihar Katsina da sauran al’ummar domin ganin shi wannan mahardacin alkur’ani wanda ya fito daga karamar hukumar ta Katsina.

Kamar yadda shirin ko tsarin gwamnatin jihar ya tanada bayan isowar shi mahardacin tare da rakiyar tashi wanda tuni gwamnatin jihar ta tabbatar da wannan al’amari na samun nasara ga shi wannan mahardacin.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: Leadership A Yau

Wednesday, 17 October 2018

Karanta Kaji: Saudiyya ta Bayar da Taimakon Dala Miliyan 100 ga 'yan ta'adda a Arewacin Siriya

Karanta Kaji: Saudiyya ta Bayar da Taimakon Dala Miliyan 100 ga 'yan ta'adda a Arewacin Siriya

Masarautar Saudiyya ta sake bayar da miliyan 100 ga Amurka don amfanin 'yan ta'addar aware na YPG/PKK da ke arewacin Siriya wadanda suka mamayi yankunan da suke.



Jaridar New York Times ta rawaito cewa, ta bayar da labarin cewa, gwamnatin Saudiyya da ta shiga mawuyacin hali saboda batan dan jaridar Jamal Kashoggi ta bayar da kudin ga Amurka a lokacin da Ministan harkokin Wajen Amurka Mike Pompeo ke ziyara a Rasha.

Amurka ta dade tana neman wannan kudi amma yadda Saudiyya ta biya a lokacinda Pompeo ke yawon ziyara game da batan dan jaridar Jamal Kashoggi a ofishin jakadancin Saudiyya da ke Istanbul a ranar 2 ga Oktoba, na da jan hankali sosai.

Jaridar ta New York Times ta rawaito wani na cewa, wannan abu ba wai arashi ba ne kan yadda Amurka ke kallon manufofinta a Siriya.

Jaridar ta rawaito bayanin da mai ba wa Trump shawara kan yaki da Daesh Brett McGurk ya yi.

McGurk ya musanta cewa, biyan kudin na da alaka da ziyarar da Pompeo ke yi.
McGurk ya kare cewar tun watan Agusta Saudiyya ta yi alkawarin bayar da kudin kuma a watannin bzara aka sarna za a biya.

A watan Oktoban 2917 Ministan kasa na Saudiyya Samir Al-Sabhan ya ziyarci yankin Ayn ısa da ke rakka wanda 'yan ta'addar awaren na YPG/PKK suka mamaye.
Bayan wannan ziyara ne Saudiyya ta bayar da taimakon dala miliyan 100 don gyara gine-ginen da Amurka, YPG da PKKsuka rsa a lokacin da suka ce suna yaki da 'yan ta'addar Daesh.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: TRT HAUSA

Saturday, 13 October 2018

Kalli Video Yadda Musulman India Suke Aure Zaku sha Mamaki

Kalli Video Yadda Musulman India Suke Aure Zaku sha Mamaki

Kalli Sabon Video Yadda Musulman India Suke Aure Zaku sha Mamaki.





Asha Kallo Lafiya.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Thursday, 27 September 2018

Karanta Kaji Yadda Abin Yafaru: Addinin Musulinci na Kara Bunƙasa a Kasar Norway

Karanta Kaji Yadda Abin Yafaru: Addinin Musulinci na Kara Bunƙasa a Kasar Norway

Malami a sashen nazarin Addinai a jami'ar Oslo da ke Kasar Norway Karin Vog ya bayyana cewar a 'yan shekarun nan al'umar Kasar na rungumar Addinin Musulunci.


Jaridar Verdens Gand da aka fi karantawa a kasar ta ce, daga shekarar 1990 zuwa yau 'yan kasar Norway na ta karba Addinin Musulunci.

Vog ya kuma ce, a baya mata na zabar hanyar yin aure da Musulunci ya koyar amma a yanzu suna bincike, neman Ilimi tare da rungumar Addinin.

An bayyana cewa, a shekarun 1990 Musulman Norway ba su fi 500 ba amma a yanzu sun haura dubu 3.

A wasu rahotanni da aka fitar a shekarun baya Addinin Musulunci ne a kan gaba wajen samun karbuwa a nahiyar Turai.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: TRT HAUSA

Tuesday, 25 September 2018

Karanta Kaji Yadda akai ya zama Gwarzon duniya: Modric ya kawo karshen Ronaldo da Messi

Karanta Kaji Yadda akai ya zama Gwarzon duniya: Modric ya kawo karshen Ronaldo da Messi

Dan wasan Real Madrid Luca Modrci ya lashe kyautar Hukumar Kwallon Kafa ta Duniya da take bai wa gwarzon dan kwallon duniya na shekara a wani biki da ya gudana a birnin London, abin da ya kawo karshen kane-kanen da Cristiano Ronaldo da Lionel Messi suka yi wajen lashe kyautar a tsakaninsu cikin tsawon shekaru.


Modric ya doke Ronaldo na Juventus da Mohamed Salah na Liverpool wajen lashe wannan gagarumar kyautar a bana.

Dan wasan mai shekaru 33 ya lashe kofin zakarun nahiyar Turai karo na uku a jere a kungiyarsa ta Real Madrid, sannan ya jagoranci kasarsa ta Croatia har zuwa matakin wasan karshe a gasar cin kofin duniya da aka gudanar a Rasha.

Ronaldo bai samu damar halartar bikin karramawar ba, yayin da har ila yau Mohamed Salah ya doke shi wajen lashe kyautar Puskas da ake bai wa dan wasan da ya jefa kwallo mafi kyawun ciyuwa a raga.

Ko da dai wasu na ci gaba da jinjina wa Ronaldo kan kwallon da ya jefa ragar Juventus a bara a gasar cin kofin zakarun nahiyar Turai, wadda ta kai ga magoya bayan Juventus a Turin mikewa tsaye don girmama shi.

Wani abu da ke ci gaba da dagula tunanin magoya bayan Salah shi ne yadda aka cire sunansa daga cikin jerin ‘yan wasan FIFA 11 da suka fi iya taka leda duk da cewa yana cikin ‘ya wasa 3 ta suka yi takarar lashe kyautar gwarzon dan wasan bana.

JERIN 'YAN WASAN FIFA 11 NA BANA

David de Gea ( Manchester United )

Dani Alves (Paris Saint-Germain)

Raphael Varane ( Real Madrid )

Sergio Ramos (Real Madrid)

Marcelo (Real Madrid)

Luka Modric (Real Madrid)

N'Golo Kante ( Chelsea )

Eden Hazard (Chelsea)

Lionel Messi ( Barcelona )

Kylian Mbappe (Paris Saint-Germain)

Cristiano Ronaldo ( Juventus )

A bangaren guda an zabi Kocin tawagar Faransa, Didier Deschamp a matsayin gwarzon mai horarwa na shekara, yayin da 'yar wasan Brazil da ke taka leda a Orlando Pride, watO Marta ta lashe kyautar ta FIFA a bangaren mata.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com

Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: RFI HAUSA