Showing posts with label Ra'ayi Riga. Show all posts
Showing posts with label Ra'ayi Riga. Show all posts

Wednesday, 2 January 2019

Karanta Kaji: Wa Za'a Yiwa Haka Idan ba Sayyadina Baba Buhari Ba Inji-Adam A. Zango

Karanta Kaji: Wa Za'a Yiwa Haka Idan ba Sayyadina Baba Buhari Ba Inji-Adam A. Zango

Fitaccen jarumin Masana'antar shirya fina-finan Hausa (Kannywood) Adam A. Zango ya wallafa wani saƙo a shafin sa na Instagram wanda ya ɗauki hankulan al'umma sosai.

Adam A. Zango tare da hotan taron da yayi furuci akai.


Wakilin Muryar Hausa24 ya yi duba ga wasu daga cikin  ra'ayoyin  mabiya shafin jarumin kamar haka:



Wannan shine abinda jarumin ya wallafa "WA ZA'A YIWA HAKA IDAN BA SAYYADINA BUHARI BA".

Ra'ayoyi....


Ra'ayoyi....


Ra'ayoyi....

Ra'ayoyi....

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

Friday, 23 November 2018

KARANTA KAJI: YADDA AKA FANSO 'YAN TAGWAYEN DA AKAYI GARKUWA DA SU A ZAMAFARA DA DARASIN DA ZAMU KOYA

KARANTA KAJI: YADDA AKA FANSO 'YAN TAGWAYEN DA AKAYI GARKUWA DA SU A ZAMAFARA DA DARASIN DA ZAMU KOYA

Lokacin da Maigirma Sanata Kabiru Marafa ya bada tallafinshi Naira miliyon shida da sauran kudin da jama'ar Nigeria suka tallafa aka hada kudin ya kai Naira miliyon goma sha biyar, sai aka kira wadanda sukayi garkuwa da tagwayen aka sanar musu cewa kudin ya cika kamar yadda sukace a biyasu kafin su saki tagwayen, bayan an sanar da su cewa kudin ya cika sai sukace to a jirasu zasu kira don a kai musu kudin.



Bayan kamar awa uku sai suka kira wayan Ibrahim mijin yayarsu wanda ake sasantawa da shi, sukace a dauko kudin azo wani gari da ake kira Gurbin-Burai inda kwanaki masu garkuwa da mutane sukayi kashe-kashe da kone-kone sukace idan an isa garin a kirasu, kafin su Ibrahim su isa garin masu garkuwa da tagwayen suna ta kiransu a waya cewa mai yasa har yanzu ba su iso ba? sun gaji da jira, su fa zasu kashe tagwayen suyi tafiyarsu sai dai azo a dauki gawarsu, Ibrahim dai yayi ta basu hakuri yana cewa mun kusan isowa.

Bayan su Ibrahim sun isa garin na Gurbin-Burai suka kira masu garkuwan aka fada musu cewa sun iso garin, sai sukace to daga nan su biyo ta wani kauye da ake kira Dumburum daga Dumburum daji za'a shiga, to su Ibrahim sai suka ajiye motarsu suka nemi mashina guda uku, sai masu garkuwan suka kira waya sukace ai mun ganku ko taho garin na Dumburum zamu fada muku hanyar da zakubi ta kawoku cikin jeji inda muke, jama'a kunga wannan ya nuna cewa akwai masu yiwa 'yan bindigar leken asiri ko ta ina a cikin wadannan garuruwa na Zamfara.

Daga garin Dumburum su Ibrahim sunyi tafiya kamar tsawon kilo mita 15 a cikin jeji, suna cikin tafiya kawai sai suka fara ganin mutane da bindigogi suna ta bullowa wanda yawansu ya kai kusan mutum dari da hamsin, kuma kowa rike yake da bindiga kirar AK47 ana cewa su dakata a gurin, sai su Ibrahim suka dakata suka sauka daga kan mashina, da ma su uku ne, da shi Ibrahim mijin yayarsu, da wanda zai auri Hussaina, da babban yayansu, sai Ibrahim ya dauko kudin ya ajiye a gabansa wanda aka zuba kudin a cikin jaka guda biyu, 'yan bindigar sun gewayesu a tsakiyar jeji, bayan kamar mintuna biyu sai ga shugaban kuma ogan 'yan bindigar ya bullo tare da tawagarsa rike da manyan bindigogi tagwayen suna bayanshi.

Haka shugaban barayin ya matso har kusa da Ibrahim inda kudin suke ajiye a cikin jaka a 'kasa, bai ce masa komai ba sai yayi umarni da wasu yaranshi guda biyu su bude jakan su kirga kudin, bayan sun kammala kirga kudin gaba daya ya cika miliyon 15, sai ogan yace a mayar da kudin cikin jaka a daure, da akayi haka, sai ogan barayin ya tsuguna a gaban kudin ya debi kasa da hannunshi ya watsa akan jakakkunan kudin, sai ya mike tsaye ya hau kan jakakkunan kudin da kafafunshi, sai ya daga kanshi sama yana karanta wasu 'dalasimai irin na tsafi, yana tayi har kusan kamar mintuna 2 sai ya saukar da kanshi kasa, ya kuma sauka daga jakar kudin ya ja da baya, sai yayi umarni ga yaranshi da su dauki kudin, sai suka dauka, sai ya kalli Ibrahim yayi dariya sai yace sannunku da zuwa ashe kuna son kannenku.

Sai Ibrahim ya amsa masa, sai yace ai ba wanda baya son kannenshi oga, daga nan sai yayi umarni da a kawo tagwayen ya mikasu ga Ibrahim yace su juya su tafi kar su kuskura su juya baya, Ibrahim yace mun gode oga, shine suka dauko tagwayen suka iso har kauyen Gurbin-Burai inda motarsu take, daga nan sai Ibrahim ya fara kiran waya suna sanar da 'yan uwa da wadanda suka tallafa cewa tagwayen sun kubuta lafiya.

Jama'a wannan shine bayanin abinda ya faru game da yadda akaje aka karbo tagwayen.

Abinda bincikenmu ya tabbatar mana shi ne an jima ana bibiyar tagwayen domin ayi garkuwa da su, mutane da dama suna da hannu a cikin garkuwa da 'yan matan, wato nazarin da mukayi a kai shine wadannan masu aikata laifin garkuwa da mutane sun kawo wata sabuwar hanyar yin garkuwa da mutane ta hanyar bibiyar mutanen da suke mu'amala da dandalin sada zumunta na zamani musamman wadanda suke watsa hotunansu a social media, masu garkuwan suna la'akari da farin jinin wanda yake social media da yawan jama'ar da suke tare da shi wanda idan sunyi garkuwa da shi dole za'a biyasu kudi.

Kunga wadannan tagwaye babban abinda yayi sanadiyyar jefa su cikin wannan bala'i shine saka hotunansu da suke yi a social media da irin yadda ake kambamasu, wadanda sukayi garkuwa da su sun dauki lokaci mai tsawo suna bin diddiginsu har zuwa ranar da tagwayen suka ziyarci garin Mahaifinsu domin su raba katin aurensu, garin kauye ne, a daren ranar da za'ayi garkuwa da su tun isarsu garin suke ta yawo, kuma duk inda suka wuce sai an nunasu, da dare yayi misalin karfe 11 da wasu mintuna akaje gidan kawarsu da suka sauka zasu kwana aka sacesu gaba daya, har da kanin mijin kawar tasu, da ita kawar tasu aka tafi dasu jeji.

Muna nazarin ayyukan masu garkuwa da mutane da dabarunsu, mun sani cewa idan masu garkuwa da mutane sun kama mutum biyu ko sama da haka, to ba sa yarda su sake daya ko biyu su bar wani, a'a sai dai su sakesu gaba daya, to amma wannan sun kamasu gaba daya, sai suka saki tagwayen sauran kuma ba'a sakesu ba, wannan zai tabbatar maka da cewa masu garkuwan sunyi karfin da ya wuce tunanin duk wani mai tunani ko hasashe da nazari, kuma wannan babban kalubale ne ga gwamnatin Nigeria, mahukunta sai sunyi da gaske imba haka ba masifar zata mamaye jihohi da dama a Nigeria.

Daga karshe ina kira ga 'yan mata da mazaje masu yada hotunansu a kafofin sada zumunta kuma suke da dunbin masoya da suyi taka tsantsan, sannan su kiyaye sirrin tsaron kawunansu, ku dena bayyana inda zakuje idan zakuyi tafiya, bayyanawan hatsari ne mai girma a irin wannan lokaci da muka tsinci kanmu, a dinga 6atar da kafa idan za'ayi tafiya ko za'a dawo daga tafiya.

Muna rokon Allah Ya tsaremu daga dukkan sharri da makirci da mugun tarko.

Yaa Allah duk masu bibiyarmu da sharri ko cutarwa Allah Ka mayar da sharrin da cutarwan zuwa kansu Amin.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source:  Datti Assalafy



Sunday, 28 October 2018

KARANTA KAJI: JIHOHI GUDA BIYU A KASAR NIGERIA BAZASU TAƁA ZAUNAWA LAFIYA BA

KARANTA KAJI: JIHOHI GUDA BIYU A KASAR NIGERIA BAZASU TAƁA ZAUNAWA LAFIYA BA

Wadannan jahohi bazasu taba samun zaman lafiya ba har sai sun dawo ga tirbar da aka san su da ita.


1. JAHAR BORNO

2. JAHAR ZAMFARA.

Marubuci: Mansur Musa Mancy Wanzamai

Wadannan jahohi bazasu taba samun zaman lafiya ba har sai sun dawo ga tirbar da aka san su da ita.

jahar borno, duk Africa idan akazo fannin sanin ilimin qur'ani basuda na biu. Allah ya azurtasu da masana littafin sa mai tsalki amma sai suka maida qur'anin Allah abun yin sihiri da tsibbace-tsibbace, tare da amfani da ayoyin ubangiji ta mummunar hanya.

Shin kuna ganin Allah zai barsu haka, ba tare da ya jarabce su da ukubar sa ba !!!?

Haka kuma, Zamfara, Wadda akeyiwa kirari da "Noma da shari'a sune tunkahon mu," itace jaha ta farko a duk Africa data nunawa duniya cewa tayi alkawalin tafiyar da dukkanin lamurran ta abisa tsarin shariar musulunci.

Aka kafa shari'a, ko kuma ince aka jaddadata, amma daga bisani sai muka yaudari kawunan mu, mukayi watsi da shari'ar nan, harma munayiwa Allah izgikl, muka dauki kalamar "shari'a" wata kalma ta yaudarar al'umma.

Yau jahar zamfara takai matakin da duk wani kalar zunubi da aka aikatawa a Nigeria zamfara ta lunka shi.

Shin kuna ginin Allah zai kyale jahar zamfara ba tare da ya addabe mu da musibu kala-kala ba !!!?.

Ina mai rantsuwa da Allah akan cewa, wallahi Idan da zaa kawo dukkanin Africa a jahohin zamfara da borno bazasu iya kawar da wadannnan musibu da suka addabe mu ba har sai mun farfado daga barcin da mukeyi.

Gwamnati bazata iya kawo muna zaman lafiya ba, har sai mun dawo ga Allah.

Yazama dole ga malamai suyiwa gwamnati bore domin dawo da martabar Shari'a a jahar zamfara.

Yazama dole malaman Nigeria su yaki matsibbatan da suka addabi jahar borno idan har anson zaman lafiya ya wanzu a kasar mu Nigeria.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

Wednesday, 24 October 2018

Karanta Kaji: Wani Bawan Allah ya yiwa wanda ya kirkiri Tuwo da Miyan kuka Allah ya isa

Karanta Kaji: Wani Bawan Allah ya yiwa wanda ya kirkiri Tuwo da Miyan kuka Allah ya isa

Majiyar Mu ta Hutu dole ta bayyana mana Cewa"Wani bawan Allah ya yiwa wanda ya kirkiro Tuwo miyan Kuka Allah ya isa inda ya bayyana cewa ya cuce su."


Duk da Cewa"Mutumin bai bayyana dalilin sa ba, sai dai a ganin wakilin Muryar Hausa24 hakan ba dai-dai bane."


Wannan Ra'ayin Wakilin shafin  Muryar Hausa24 ne "Ko babu komai tuwo da miyan kuka ya gama maka komai a rayuwa amatasayin ka na bahaushe, ba kai ba harda iyayen ka, idan rai ya ɓaci bai kamata hankali ya gushe ba."

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng


Sunday, 21 October 2018

Karanta Kaji: Manyan Aiyuka 3 da Buhari ya yi a Nigeria Waɗanda ba Kowa Bane Ya Sansu

Karanta Kaji: Manyan Aiyuka 3 da Buhari ya yi a Nigeria Waɗanda ba Kowa Bane Ya Sansu

Ba nufina ince ba'a samu gazawa a wasu bangarorin ba a zamanin mulkin Baba, tabbas nasan akwai al'amuran da wasu ke kalla a matsayin gazawa, amma dai yanzu ina son ne inyi magana akan wadannan abubuwan da aka samu nasara akansu.....



Marubuci: Rabiu Biyora

GASU.....

1.. Social Investment Programmes for Nigerian.

A kafin zuwan Gwamnatin Shugaba Buhari babu wannan tsarin gaba daya, amma yanzu an samu ikon tallafawa mutane sama da miliyan Goma kai tsaye ta cikin Tsarin, ga wasu dubunnan matasan da aka samawa aikin wucin gadi a N-Power ana basu N 30,000 duk karshen wata, ana bawa yara abunci a makaranta duk a cikin tsarin, Rance mara ruwa na N10,000 ga dubunnan mutanen Nigeria tare da sauran wasu ayyukan duk da akeyi a karkashin tsarin Social Investment wanda Shugaba Buhari ya samar....

2.. Rail Project......

Tun shekarar 1999 har zuwa 2015 babu Gwamnatin data iya kammala aikin shimfida titin jirgin kasa a Nigeria, amma cikin kasa da shekara Hudu na mulkin Shugaba Buhari yayi kokarin samar da manya manyan layukan jirgin kasa har guda uku tare da sabbin tashoshin jiragen kasa hadi da sabbin jiragen kasa, kunga ai yayi kokari ko.....

3... Rice Importation .....

A baya kasarmu ta kusan dogara ne gaba daya da shinkafar da ake shigowa da ita daga wasu kasashen Duniya, inda mu bama iya noma wacce zata iya ciyar damu, masana lissafi sun bayyana cewa ana shigo sa shinkafa sama da Ton Dubu dari shida a kowacce shekara, amma yanzu daga 2015 zuwa yau shinkafar da ake shigowa sa ita bata kai Ton Dubu Ishirin ba, wanda hakan ke nuna yanzu muna iya samar da shinkafar da muke bukata a kasarmu ba tare dasai mun dogara da kowacce kasa wajen cin abunci ba.....

Wadannan dana lissafa kadan ne daga cikin irin nasarorin da aka samu a zamanin mulkin Muhammadu Buhari, idan kenan muka kara zabarsa zuwa kankanin lokaci nasarar da kasarmu zata samu zasu kasance masu yawa, arziki zai kara yalwata a tsakaninmu.....

Kada kayi adawa cikin rashin gaskiya, idan har kaga kuskure ko karya a cikin abun dana rubuta zanso kayi bayanin dazai fito da gaskiyar karyar danayi maimakon ka karyatani kai tsaye, ka turan a Muryarhausa24@gmail.com .....

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

Thursday, 18 October 2018

Karanta Kaji: Manya Manyan Nasararorin da Mulkin Buhari Ya Samar a Arewacin Nigeria

Karanta Kaji: Manya Manyan Nasararorin da Mulkin Buhari Ya Samar a Arewacin Nigeria

'YAN UWA 'YAN AREWA MASU DARAJA DA ALBARKA, WAI SHIN ME YASA MUKE DA SAURIN MANTUWA HAR MUKA MANTA DA ABINDA GWAMNATIN PDP SUKA MANA?



Marubuci: Datti Assalafy

Har mun manta a lokacin gwamnatin PDP da aka tashi rugurguza garuruwanmu gaba daya aka tilasta wasu guduwa daga gidajensu zuwa sansanin 'yan gudun hijra?

Har mun manta lokacin da 'ya'yan wasunmu da kannenmu a makarantu ana dannesu a kasa ana yankawa kamar kaji, 'yan mata budurwai a zabi na zaba a gudu dasu a mayar dasu bayi ana saduwa dasu ala tilas ana musu fyade?

Ya dace mu manta da kisan da aka yiwa manyanmu na arewa 'yan mazan jiya irinsu General Shuwa, wasu manyanmu don dole suka tsere daga Kasar suka barmu a Nigeria ana kashe mana 'yan uwa ana ruguje mana gidaje da makarantu da kasuwanni?

Ba mu bane al'ummar da aka dinga hallaka mana manya manyan malaman musulunci, a bangaren darika aka hallaka malamin Allah salihi Sheikh Adam Misrah Nafada daga jihar Gombe, a bangaren izala aka kashe mana Almarhum Malam Auwal Albaniy Zaria da wasu manyan malamai, har akayi yunkurin hallaka mana sheikh Dahiru Usman Bauchi da Sheikh Sani Yahya Jingir da wasunsu, duk mun manta?

Ba mune jama'ar arewa da aka dinga shiga gidajenmu har cikin dakunan matanmu na aure ana 'daga mana karkashin gado na raya sunnar Manzon Allah (saw) da zummar wai ana binciken kayan ta'addanci, da zaran an samu ko da gwangwanin maltina ne sai a kama mutum ace wai na hada bomb ne, yanzu har mun manta da wannan wulakanci da aka mana a gwamnatin PDP?

Ba mu bane a arewa duk wasu hazikai jarumai da suka san sirrin kwangilar ta'addancin da aka kawo don a rusamu, hazikannan suka fara tona musu asiri irinsu Malam Ja'afar Kano, Malam Albaniy Zaria da wadanda suka dinga bada shawara akan hanyoyin da za'a kawo karshen ta'addancin sai da akaci amanarsu aka kamasu aka musu sharri wasu ma aka hallakasu duk don a jaddada ayyukan ta'addanci a yankinmu na arewa, yanzu duk mun manta da wannan?

'Yan uwa musulmin arewa har mun manta da lokacin da akayi yunkurin jawo dokar hana iyayenmu mata yawo da hijabi da nikabi sai dai su fita tsirara kamar matan maguzawa arna, idan akaga musulma da hijabi sai an tilastata ta cire an taba ko'ina a jikinta an shafa wai ana laluben bomb, saboda iskanci da iye shege, yanzu duk mun manta da wannan abinda akayi mana a gwamnatin PDP?

Kai 'dan arewa musulmi da kake kalubalantar shugaba Buhari kake zaginsa, shin an ta6a yiwa mahaifiyarka ko matarka irin wannan cin mutunci da wulakanci da keta haddi? tsakani da Allah idan an taba yiwa naka haka zaka 'kara kaunar jam'iyyar PDP?

Ba mune jama'ar da aka katangewa hanyoyi saboda checkpoints tafiyar awa daya ta koma awa biyar ko shida saboda tsananin bincike da bata lokaci, idan ka dauko mahaifiyarka a mashin bata da lafiya zaka kaita asibiti dole sai ta sauka ta taka da kafa wai kar ko kuna dauke da bomb, duk inda akaga mutum da gemu kawai anga 'dan ta'adda saboda rashin mutunci da makircin arna makiya addinin Allah, garuruwanmu sun koma kamar wadanda aka cinyesu da yaki sun koma kufayi, yanzu har mun manta da irin wannan kuncin rayuwa zamu sake komawa ga jam'iyyar PDP?

'Yan uwa musulmi 'yan arewa masu albarka har mun manta da lokacin da ake ganin jirage masu saukar ungulu suna sauka a dazukan garuruwanmu suna jibge makamai kullun ace jirgi ya sauka a jeji amma ba'asan daga ina yake ba, a Maiduguri da Yobe har akayi lokacin da idan anga jirgi mai saukar ungulu ya sauka a jeji to wannan ranar sai wani bala'i ya faru, kunaji kuna gani kuma duk duniya ta gani a gwamnatin PDP aka kama jirgin shugaban kungiyar addininsu Pastor Ayo Oritsejafor shakare da muggan makaman yaki da miliyoyin daloli za'a shigo dasu Nigeria aka kama jirgin a Kasar Afirka ta Kudu, yanzu duk mun manta wannan zamu sake komawa garesu?

Tsakani da Allah a lokacin gwamnatin PDP da akace wai akwai saukin dalar amurka da arahan shinkafa, ya iya toshe mana wannan bala'in da ya afkowa arewa a lokacin?

Shin da a saka maka bomb ko a harbeka da bindigar harbo jirgin sama (AA) ya tarwatsa naman jikinka, ko ayi maka yankan rago amma a saukaka maka farashin dalar amurka da arahan shinkafa a hallakaka a kame 'ya'yanka mata ko kannenka mata a tafi dasu dazuka ana jima'i dasu, wanne yafi sauki da a barka ka rayu da tsadar dalar amurka? don wallahi yunwar ma babu ita sai dai ga rago.

Don haka 'yan arewa musumman musulmi muyiwa kawunanmu karatun ta nutsu jama'a, kar muyi saurin manta wannan cin amana da aka mana a gwamnatin PDP, kunga haka bai taba faruwa ba a jihar Abia, ko Anambra, Enugu da sauransu.

Allah Ka sa mu fahimta.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

KARANTA KAJI: WA YA ƊANAWA GANDUJE TARKO ?

KARANTA KAJI: WA YA ƊANAWA GANDUJE TARKO ?

Labari ya karade 'kasa, kafofin watsa laburu sun yi ca, Duniya kuma duk ta daukwa ana ta yamididi da zargin gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje OFR, Khadimul Islam ya karbe Dalar rashawa da cin hanci ya danna cikin aljihu da takardu cikin wasu faya-fayan bidiyo da aka yada.


Marubuci: Garba Tela Hadejia

Har zuwa yau, labarin na cigaba da karada Duniya, kuma al'umma daban-daban su na cigaba da bayyana ra'ayoyinsu mabambanta kan wannan al'amari, wasu na gaskata fayafayan bidiyon wasu kuwa na daukwarsa a matsayin sharri da 'kage domin a 'batawa gwamna Ganduje suna.
Sai dai kuma, a 'bangarenta, gwamnatin Jihar Kanon, ta ci alwahin shigar da 'kara Kotu kan zargin 'bata suna da da ta ke yi wa gidan jaridar na (Daily Nigerian) karkashim jagorancin mawallafin jaridar, Malam Jafar ja'afar.

Shi kuma a nasa 'bangaren, Jafar Jafar, ya kafe 'kyam ya yi tsayuwar daka cikin 'karfin gwiwar yarda da sahihancin labarinsa tun ma kafin ya yada.

Ita kuma majalissar dokokin Jihar Kano, har ta yi azamar kafa kwamitin bincike domin nemo gaskiyar al'amari.

A gefe guda kuwa wasu daga cikin jami'ai da hadiman gwamnatin Kano, gami da wasu daga cikin masu sana'ar shirya fina-finai suna cigaba da ba wa gwamna Ganduje kariya.

A dan nazarin da na yi kan wannan batu, ko shakka babu wannan al'amari a iya cewa zai zame wani gagarumin 'kalubale ko wata gagarumar sarkakiya ko tsaka mai wuya ga wasu 'bangarori kamar haka:

1. Idan har ta tabbata wannan faifan bidiyo kirkirarsa aka yi, to ba shakka, an 'batawa gwamna Gwanduje suna kuma kamfanin jaridar zai iya fuskantar hukunci biyan tara ladan 'bata suna. Kuma daraja da kimar mawallafin da na gidan Jaridar ya zuba a idon Duniya. Kana jama'a za su daina gamsuwa da sahihancin labarinsu.

2. In ko ta tabbata gaske ne, to ba makawa kallo zai iya komawa sama, mutane za su maida hankali kacocan kan fadar shugaban 'kasa (Alhaji Muhammadu Buhari) mai rajin yaki da rashawa gami da jam'iyyar (APC) mai ikirarin kawo sauyi domin ji da ganin irin matakin da za su daukwa akai.

Idan ko suka nuna halin ko'inkula, ko suka 'dauki mataki na sako-sako, to daraja da kimar gwamnati kan yaki da rashawa za su ragu a idon al'umma da ma Duniya. In kuwa suka dauki matakin azo a gani to ba shakka martaba da kimar gwamnatin za ta sake 'karuwa, sannan 'yan 'kasa da Duniya gaba 'daya za su sake samun nutsuwa da yarda da ikirarin da gwamnatin take yi kan yaki da cin hanci da rashawa ba sani ba sabo.

3. Sannan idan har ta tabbata gaskiyar kuma hukunci mai tsanani ya biyo ta kan gwamna Ganduje, to ba shakka, za a iya danganta wannan al'amari da "rana dubu ta 'barawo, daya tak ta me kaya". Ma'ana ya jima yana karba rana daya ta fashe. Ko kuma a iya cewa "Gadar Zare Gwamna Ganduje ya taka", ko kuma wani danannen tarko aka dana masa ya bi ta kai. Ma'ana wadanda suka shirya al'amarin ba da na goron tare da nadar faifan bidiyon sun san yana da halin cin hanci da rashawar, ko kuma ba halinsa ba ne amma sun rude shi da daloli ya fada, su a karan kansu ko wasu makiya Gandujen ne suka hada baki da su wajen shirya masa wannan gada, kan wata manufa tasu ta daban ko kuma da nufin su yi amfani da ita a daidai wannan lokaci na kakar zabe, shi kuma ya taka, take kuma neman yin tafiyar ruwa da shi.

Abin jira a gani dai shi ne, samun sahihin bayanai kan ingancin faifan bidiyon daga masana kuma kwararru a fannin gami da binciken majalissa da na sassan tsaro, da kuma irin wainar da za a toya idan an kara a kotu da kuma bayan bayyanar sahihanci ko akasin haka na faifan bidiyon.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

Karanta Kaji Dalilin sa: Ina Mamakin Masu Haɗa Buhari Da Atiku A Fannin Nagartar Shugabanci - Inji Balarabe Musa

Karanta Kaji Dalilin sa: Ina Mamakin Masu Haɗa Buhari Da Atiku A Fannin Nagartar Shugabanci - Inji Balarabe Musa

Malam Balarabe Musa ya kara da cewar Nijeriya za ta tafka kuskuren samar da gwamnatin wacce take ta 'yan tsiraru kuma wacce za ta dakushe adawa da gwamnati baki daya saboda irin hadin guiwar da Atikun yake da ita da wani tsohon shugaban kasa na mulkin soja wanda shi ma kansa yake da wasu zarge-zargen cin hanci da rashawa akansa.


Marubuci: Real Sani Twoeffect Yawuri

Tsohom Gwamnan na jihar Kaduna, ya kara da cewa "Saboda haka ne ma nake jin takaicin yadda wasu tsirarun 'yan Nijeriya suke ikirarin cewar Atiku ya fi shugaba Buhari. Sam ba su da mahada babu yadda ko kusa za a kamanta Buhari da Atiku.

"Tsoffin shugabannin kasa da wasu tsoffin Janar na soja da sukayi ritaya suna tsoron shugaba Buhari ya sake dawowa kan karagar mulki a karo na biyu saboda suna cike da tsoron idan Buhari ya dawo a karo na biyu to zai bude shafin binciken soke zabin June 12 na Abiola kuma zai tunkari yaki da cin hanci da rashawa gadan-gadan.
"Shi yasa suke ta kokarin haduwa wuri daya domin dai kada shugaba Buhari ya yi nasara ba wai domin su kansu suna da yakinin Atiku yafi Buhari ba. A'a, saboda kawai dai sun san Atikun ba zai binciki barnar da suka aikata a baya ba.

Ya kamata Atikun ya tambayi kansa ta yaya Obasanjo cikin sauki zai yafe masa ba tare da wani dalili ba har ma ya taya shi (Atiku) yakin neman zabe a yankinsa domin samun nasara a zabe mai zuwa na shekarar 2019".

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

KARANTA KAJI: ME BUHARI YA AIWATAR A JIHAR KANO CIKIN SHEKARU UKU ?

KARANTA KAJI: ME BUHARI YA AIWATAR A JIHAR KANO CIKIN SHEKARU UKU ?

Shakka babu, wannan tambaya tana nan tuli guda cikin zukatan wasu daga cikin al'umma, su na kuma yinta lokaci bayan lokaci sannan kuma su na da bukatar samun amsa da gamsassun bayanai.



Marubuci: Bashir Abdullahi El-bash


Kuma Ba komai ba ne ke haifar da wannan tambaya face kasancewar Kano sha kundum kan 'kauna da soyayyar Shugaba Muhammadu Buhari tun daga farkon shigarsa Siyasa a (2002) har zuwa yau.

Ba shakka, shi ma Shugaba Muhamadu Buhari ya na nuna 'kauna da kulawa ga Kano da Kanawa duba da yadda ya 'debi tulin al'ummar Kano ya jajjefa cikin mukamai daban-daban domin hatta mai magana da yawunsa, Malam Garba Shehu dan Kano ne, kuma wannan ya isa girman misalin da zai gaskata tasirin Kanawa cikin gwamnatin Buhari. Wannan kenan.

Mu dawo kan tambayar da al'umma suke yawan yi domin neman sanin irin ayyukan raya Jiha da shugaba Muhammadu Buhari ya assalawa Kano cikin wadannan shekaru uku.

Cikin ikon Allah a jiya Laraba, 17/10/2018, cibiyar sadarwar zamani ta Shugaba Muhammadu Buhari "The Buhari New Media Center" (BNMC), reshen Jihar Kano, 'karkashin jagorancin shugabanta,
Bashir Abdullahi El-bash , mun samu nasarar gudanar da rangadin duba ayyukan gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari a Jihar Kano, bisa ga dafawa gami da sahalewar hadimin shugaban 'kasa Buhari kan sabbin kafafen sadarwa na zamani (New Media), kuma shugaban cibiyar na 'kasa gaba 'daya Mallam Bashir Ahmad.

Daga cikin ayyukan da muka samu damar ziyarta, akwai:

1. Wani gagarumin aiki na gadar sama, aikin da tun zamanin tsohon shugaban 'kasa marigayi Janar Sani Abacha aka fara amma babu wani shugaban 'kasa da ya cigaba da aikin har sai da Shugaba Muhammadu Buhari ya zo ya dora daga inda aka tsaya, kuma tuni aiki ya kammala an fara zirga-zirga a saman gadar, 'kasan ma kuma ana cigaba da aikin domin samun nasarar kammalawa gaba 'daya. Za mu fahimci muhimmancin wannan aiki, idan muka yi duba da yadda Kano take da cinkoson ababen hawa sakamakon dumbin albarkar dan adam da Allah ya yi mana. Sannan aikin zai 'kara taimakawa wajen 'kara 'kawata gari.

1. Da kuma aikin gina wata makekiyar kurkuku irin ta zamani, wacce duk Afirika babu irin ta. Domin akwai gine-gine na zamani irin tsarin gine-ginen kurkuku a turai kamar gun shan magani (Asibiti), da wurin Koya Sana'a da wurin da ake ajiye mutum kafin a yanke masa hukunci (zaman wakafi), da kuma wurin da ake ajiye masu laifi tare kuma da Masallaci gami da Coci hadi da katafaren ginin gidajen ma'aikatan gidan. A kan wannan gaba ma akwai bukatar mu dan yi sharshi kan wannan aiki domin jama'ar da suke amfani da shi wajen aibata ko nuna kushe ga 'kokarin Shugaba Muhammadu Buhari na samar da wannan aiki, ko shakka babu, idan muka yi duba da irin cinkoso da matsi gami da takurar da ake samu a gidajen kurkuku ta yadda har wasu suke mutuwa da jikkata, lallai Kano tana bukatar wannan gini, kuma dole mu godewa Shugaba Muhammadu Buhari. 

Sannan wani abun sambarka shi ne yanayin tsarin da aka yi wa kurkukun na samar da guraben gyaran halin daurarru da koya masu sana'u gami da ba su damar koyon karatu da gudanar da ibada cikin nutsuwa.

3. Haka zalika, Shugaba Muhammadu Buhari ya samar da cibiyar ba da wutar lantarki a garin Wudil, wadda za ta ba wa garuruwan: Wudil, Garko, Albasu, Ajingi, Takai da Sumaila wutar lantarki. Kuma tuntuni aiki ya kammala nan gaba kadan za a bude shi domin al'umma su sami wuta. Tabbas, shi ma wannan aiki abin a yaba ne duba da muhimmancin wutar lantarki kan fannin cigaba da bunkasar tattalin arziki.

4. Har wa yau, akwai gidaje da Shugaba Muhammadu Buhari yake samarwa a kwanar Jaba dake karamar hukumar Fagge, duk domin samar da muhalli ga Kanawa. Muhimmancin muhalli ma ga rayuwar dan adam kowa ya sani, babu bukatar sai na zurfafa sharshi da tsokaci akai.

5. Bugu da 'kari, Shugaba Muhammadu Buhari na cigaba da gyaran titunan: Kano zuwa Katsina da kuma Kano zuwa Kaduna zuwa Abuja hadi da Kano zuwa Maiduguri. Sanin kowa ne wadannan hanyoyi sun yi mummunar lalacewar da suke haddasa hadura da janyo hasarar rayuka da na dukiya, amma cikin ikon Allah, ga shi yau Shugaba Muhammadu Buhari ya na gyarawa, gyaran da gwamnatocin baya suka gaza.

6. Sai kuma wani makeken Dam na ruwa da Shugaba Muhammadu Buhari ya samar a karamar hakumar 'Kunchi ta Jihar Kano. Shakka babu, ruwa shi ne abokin aiki domin shi za a sha a rayu har ma a samu damar gudanar da aikin noma da shi domin samar da abinci da bunkasar tattalin arziki a 'kasa.

Wannan fa kadan kenan daga cikin dumbin ayyukan alkhairan da Kano ta amfana a gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari, amma saboda adawa irin ta Siyasa, sai ka ji wasu su na tambayar wai "me Shugaba Muhammadu Buhari ya assalawa Kanawa cikin shekaru uku". Alhalin kuwa, suna sane da duk irin wadannan ayyukan alkhairan.

Insha Allahu, cibiyar sadarwar zamani ta Shugaba Muhammadu Buhari (BNMC) a Jihar Kano, ba za mu yi 'kasa a gwiwa ba, sannu a hankali za mu cigaba da yin wannan rangadi domin wayar da kawunan al'ummar Jihar Kano wadanda ba su fahimci alkhairan da Shugaba Muhammadu Buhari ya samar a Jihar Kano ba su sani.

Bashir Abdullahi Elbash
(BNMC) Coordinator Kano State Chapter.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode


Wednesday, 17 October 2018

Yanzu-Yanzu: Jarumi Nura Hussaini Ya Kuma Sakin Sabon Bidiyo na 2 Mai Zafi akan Jaridar Daily Nigerian Wanda Ya Haifar da Cece-Kuce a Shafukan Sada Zumunta

Yanzu-Yanzu: Jarumi Nura Hussaini Ya Kuma Sakin Sabon Bidiyo na 2 Mai Zafi akan Jaridar Daily Nigerian Wanda Ya Haifar da Cece-Kuce a Shafukan Sada Zumunta

Jarumi Nura Hussaini ɗaya ne daga cikin Fitattun Jaruman Kannywood wanda aka daɗe ana damawa da shi a harkar.


Jarumin ya nuna takaicin sa akan Bidiyoyin da Jaafar Jaafar ya saki wanda ake ganin Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje yana karɓar na Goro a hannun ƴan kwangila waɗanda ba'a bayyana ko su waye ba.

Tini jarumin ya ƙaryata bidiyoyin 2 da aka saki waɗanɗa biyu aka saki daga cikin bidiyoyi 15 da Jaafar Jaafar yace yana da su a hannun shi.

Idan ku Kalli Bidiyon zaku sha Mamakin Abinda Jarumin yake furtawa.

Zaku iya ganewa idanun ku, domin ance gani ya kori ji....


Download Video Here

Asha kallo Lafiya.

Karanta Kaji:Me ne ne Gaskiyar Bidiyo Wanda Gwamnan Kano Ganduje Yake Karɓar Cin Hanci Dumu-Dumu ?

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

Karanta Kaji: Me ne ne Gaskiyar Bidiyo Wanda Gwamnan Kano Ganduje Yake Karɓar Cin Hanci Dumu-Dumu ?

Karanta Kaji: Me ne ne Gaskiyar Bidiyo Wanda Gwamnan Kano Ganduje Yake Karɓar Cin Hanci Dumu-Dumu ?

Tun bayan da jaridar Daily Nigerian mallakar fitaccen dan jarida Ja'afar Ja'afar ta fitar da Videon dake nuna mai girma gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje yana karbar kudade samfurin daloli wanda ta bayyana a matsayin na rashawa, mutane da dama ke ta cece kuce akai, hakan yasa na gudanar da nawa binciken tare da tuntubar kwararrun masana a bangaren Computer musamman masu daukar hoto/video da kuma gyaransa.


Meye Gaskiyar Videon Ja'afar Ja'afar??


Videon Ja'afar Ja'afar Ya Gamu Da Tasgaro

Videon Ja'afar Ja'afar yazo da tasgaro wanda hakan ya sanya wasu ke da shakku akan videon.

1. Rashin ganin wanda yake bada kudin

2. A videon na farko an nuna kwanan wata daban-daban kamar haka 2017-02-10 da kuma 2017-02-12

3. A video na daya da na biyu mai bayar da kudin an nuna rigarsa iri daya ce

4. Ba'a nuno tashin gwamna ba

5. Videon bai dauku yadda ake so

6. Shin gwamna ya manta da akwai CC Camera a gidan gwamnati ne?

Sai dai duka wadannan ba dalilai ne da zasu rusa cewa ba gwamna Ganduje ne a videon ba, sai dai kawai ace yana da wadannan tasgaron.

A hirar da akayi da Ja'afar Ja'afar a Radio France International (RFI) ya bayyana cewa wani daga 'yan kwangilar ne ya tsegumta masa irin wannan badakala da gwamnan Kano yakeyi ga 'yan kwangila kuma a dalilin hakane har ta kai ga yayi amfani da Camera ta Agogo da ta Biro har aka samu daukar wadannan videoyin, sannan videon ba su kenan ba (da sauran kallo).

Idan muka kalli bayanin Ja'afar to rashin bayyanar mai bada kudin ba matsala bane.
 Ban-bancin kwanan wata kuma ga wanda ya san computer sai muce kana da video guda biyu amman an daukesu a ranaku daban-daban sai kake son hade su akwai abinda ake kira "joining" to anan zamu iya cewa shine abinda ya faru, ko kuma Ja'afar ne yayi rafkanwar kwanan wata.

Zamowar video da riga daya shima abin tambaya ne a tsawon ban-bancin shekara guda ace da wannan rigar ya sake dawowa, a nan ma ana iya cewa ko dai Ja'afar yayi rafkanwa?

Rashin nuno tashin gwamna da rashin daukuwar video musamman a video na farko wannan ba dalili bane ga duk wanda ya san computer da kuma Video Coverage & Editing domin idan aka hada videon karya sai akayi exporting dinsa a High Quality to za'a ga videon tar-tar wato dai ba Quality din videon ne yake nuna ingancinsa ba.

Me Binciken Mu Ya Tabbatar?

 Na bibiya na kuma bincika a karshe dai magana ta gaskiya shine Wannan Videon tabbas mai girma gwamna ne babu kuma wani mahaluki da zai kawo dalilan da zaice ba gwamna bane.

Editing Din Videon Akayi?

 Tabbas abinda ake kira da editing shine gyara video amman daukar kan wane a dorawa kan wane abune daban kuma ya saba da abinda ake kira editing domin irin wannan canjin ya sabawa doka.

Ana daukar kai a dora a video amman zaka samu mafi yawa a nan Nigeria abune da akeyi a matsayin Cartoon ko wanda ake bada misali na videon da wasu suka taba hadawa na tsohon shugaban kasa Good Luck da Shekau shima Cartoon ne dole za'a ga ban-banci a jikin su.

Ana Iya Dora Kai A Hoto?

A Nigeria hoto ne ake iya dora kai ya hau ya zauna daram idan ba wanda ya sani ba, ba zai gane ba, misali anyi hakan ga mai martaba sarkin Kano Malam Ja'afar Sheikh Ibrahim Inyass d.s.

Kwamishinan yada labarai na jihar Kano shima ya bayyana cewa wannan videon kirkirarsa akayi.

Tabbas abin kunya ne ga wanda ya rike mukamin kungiyar 'yan Jaridu tun daga mataki na jiha har na kasa ace ya rufe idonsa ya fadi haka.

Mataimaki na musamman ga Gwamna akan kafafan yada labarai Hon. Salihu Tanko Yakasai shima yace videon bogi ne.

To muna kalubalantar wadannan mutanen da su kawo dalilan da zasu bayyana hakan.

Mai girma Kwamishinan Raya Karkara Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso yace yana da video sama da Talatin 30 kuma na rashawa kuma idan ya fito dasu za'a ji kunya.

To Don Allah mu masu kishin jihar Kano muna bukatar da shima ya fara sakin nasa kamar yadda Ja'afar ya fara saki.

Ta Yaya Za'a Warware Wannan Batu?

Na karanta rubutun Dr. Sa'id Ahmad Dukawa na Jami'ar Bayero, da kuma Bashir Yahuza Malumfashi na Jaridar Aminiya, da kwararren Lauya Barrister Audu Bulama Bukarti kuma naga sun kawo batutuwan da za'a warware wannan batu ga mai bukata sai ya neme su a nan facebook.

Zan dakata a nan amman akwai tacewa a bakina.

Ganduje Must Resign KNSG Kano.

Sunana Basheer Sharfadi daga teburin Gaskiya Da Gaskiya Wanda hausawa ke cewa Malam Ya Sayi Malam.

Yanzu - Yanzu: An Kuma Sakin Sabon Bidiyo na 2 Wanda Ganduje Yake Karɓar Cin Hanci Dumu-Dumu - Sauke Bidiyon Yanzu

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: Basheer Sharfadi Journalist

Saturday, 13 October 2018

KARANTA KAJI: JERIN SUNAYEN FITATTUN  MAWAKAN HAUSA HIP HOP 10 DA YAKAMATA KUSAN SU

KARANTA KAJI: JERIN SUNAYEN FITATTUN MAWAKAN HAUSA HIP HOP 10 DA YAKAMATA KUSAN SU

Idan har shekarunka sun haura Talatin da biyar ba lallai bane kasan wadannan mutanen dana saka hotunansu, sai dai ina da yakinin danka ko kaninka in har yakai shekara 16 zuwa 25 cikin kankanin lokaci zai zayyana maka sunayensu, kuma zai iya reromaka baituka daga cikin wakokinsu.


Marubuci: Rabiu Biyora

Su dai wadannan matasan sune wadanda suka fi samun nasara wajen isar da sako cikin sauki ga miliyoyin zuciyoyin matasan arewa dake tasowa.

1.. Morell.... fitaccen mawakin Hausa Hip hop wanda aka haifa a jihar Bauchi....

2.. Kheengz... Fitaccen Mawakin Hausa Hip hop daga garin Minna Jihar Niger..

3.. IBN.... Fitaccen mawakin Hausa Hip hop daga garin Jos jihar Plateau...

4..Vblaiz... Fitaccen mawakin Hausa Hip hop daga garin Jos jihar Plateau...

5..DJ Abba... Fitaccen mawakin Hausa Hip hop daga Jihar Kaduna....

6..Al'Chaddas... Fitaccen mawakin Hausa Hip Hop wanda aka haifa a birnin London amma ya dawo Garin Jos da zama inda yake fitar da wakoki da harshen Hausa duk da cewa Igbo ne shi.

7.. Hafeez.... Shima fitaccen mawakin Hausa Hip hop ne daga jihar Kaduna.

8..Dr Smith... Gawurtaccen mawakin Hausa Hip hop daga Jihar Plateau...

9.. BOC Madaki.... Daya daga cikin mashahuran mawakin Hausa Hip hop dake sace zukatan matasan Arewa a wannan lokacin, daga jihar Bauchi yake....

10..CLassiq... Shine mawakin da aka sani musammam saboda wakar dayayi tare da Rahama Sadau wacce tasa har aka dakatar da ita daga harkar film, shima daga jihar Bauchi yake...

Fitattu Goma kenan da babu kamarsu yanzu haka a cikin mawakan Arewa, duk da cewa tasirinsu ya sanya kusan kowacce unguwa dake arewa yanzu ana samun sabbin mawakan Hausa Hip hop dake tasowa....

Zamani ne yazo da hakan, sai dai dayawan manyan Yan Arewa musammam musulmi sun kasa fuskantar wannan sabon lamarin da kawar dashi zai iya zama da wahala, kuma sun kasa temakawa matasansu da suka samu kansu a wannan sabon layin dake samar da aikinyi tare da manyan kudade gasu matasan dake wakokin.....

Da ace zamu fuskanci matsalar cikin hikima da mun karfafa musu gwiwa musammam wadanda suke asalin Hausa/Fulani, kunga zasu dinga kare yarenmu da addininmu a cikin wakokinsu maimakon ace mabiya wani addinin ne suke wakiltarmu kuma a yaren da kaso tamanin na masu yinsa musulmi ne.....

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

KARANTA KAJI: AN BANKAƊO ZARGIN CIN HANCI DA RASHAWA DA AKE TUHUMAR ATIKU ABUBAKAR NA MILLIYOYIN DALOLI

KARANTA KAJI: AN BANKAƊO ZARGIN CIN HANCI DA RASHAWA DA AKE TUHUMAR ATIKU ABUBAKAR NA MILLIYOYIN DALOLI

Shahararriyar kungiyar bincike da tona asirin cin hanci da rashawa mai suna Citizens United For Peace and Stability in Nigeria (CUPS) karkashin jagorancin Professor Dr. Idris Ahmed ta bankako wasu bayanan cin hanci da rashawa da zamba cikin aminci wanda gwamnatin Amurka take tuhumar tsohon mataimakin shugaba Kasa Atiku Abubakar da aikatawa.



Marubuci: Datti Assalafiy

Wani kakkarfan kwamitin bincike na sanatocin Amurka ne suka gudanar da binciken wanda akwai dogon bayanai mai dauke da shafuka dari uku da ashirin da takwas (328) wanda yake kunshe da bayanan yadda Atiku Abubakar ya sace arzikin Nigeria sama da dalar amurka miliyon arba'in ($40,000,000) kimanin naira biliyan goma sha biyar da miliyan dari bakwai da hamsin (N15,750,000,000)

Atiku Abubakar ya boye wadannan makudan kudade ne a kasar Amurka ta hannun matarshi ta hudu mai suna Mrs Jennifer Doglas Abubakar wanda tayi karyan cewa ita dalibace a wancan lokacin, sai yasa ta bude asusun ajiyar banki (bank account) guda 30 a can kasar Amurka domin ya boye kudaden.

Wannan dalilin ne yasa har abada Atiku Abubakar bai isa yaje Kasar Amurka ba saboda zasu cafkeshi, duk da yana da manyan kadarori da biliyoyin naira da ya jibge a kasar ta Amurka, mai son ya karanta cikakken labarin ya shiga wannan link din...


http://cupstv.wordpress.com/2017/09/
12/how-the-usa-senate-indicted-atiku-for-money-laundering/?fbclid=IwAR0IjUcpmgZv_TVBzStxO
L1kniNRC7RZjGaUd6nlo_2ODHAofeAqmVXSqUw


Sannan zakuga hotunan gidaje, Atiku Abubakar ne ya saya a Maryland Kasar Amurka, amma mahukuntan Amurka sun kwace gidan saboda binciken da suke masa na cin hanci da rashawa amma ya kasa zuwa ya kare kansa.


Hakika lokaci yayi da gwamnatin Nigeria zata hada kai da gwamnatin Amurka su binciki Atiku Abubakar har sai ya kare kansa daga zargin da ake masa na cin hanci da rashawa da zamba cikin aminci
Jama'a kunga dai yadda akayi aka talauta 'yan Nigeria, shiyasa dole zamusha wahala kafin mu farfado.


Allah Ka taimaki shugaba Buhari Ka bashi nasara Amin.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

Thursday, 11 October 2018

Karanta Kaji: Wani matashi ya fara tattaki daga Zaria zuwa Abuja dan nuna goyon bayan sa ga Atiku Abubakar

Karanta Kaji: Wani matashi ya fara tattaki daga Zaria zuwa Abuja dan nuna goyon bayan sa ga Atiku Abubakar

Wani matashi me suna, Kamaludden Bashir ya fara tattaki da kafa daga garin Zaria na jihar Kaduna zuwa Abuja dan ya nuna goyon bayanshi ga dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar.


Matashin wanda ya fara tafiyar tashi daga Kwarbai ya bayyanawa manema labarai cewa saida ya nemi amincewar mahaifanshi suka mai addu'ar fatan Alheri sannan ya kama hanya.

Yace gaskiya farin cikin nasarar da Atiku yayi ne tasa shi wannan tafiya kuma Atikunne kadai zai iya warware matsalar da 'yan Najeriya ke fama da ita .

Ya kara da cewa ya zuwa yanzu an mai fashin kudi da kuma abincin da yayi guzuri dashi amma wannan bazai hanashi ci gaba da tafiya ba, kuma yana tsammanin zai kwashe kwanaki 5 yana wannan tafiya kamin ya isa Abuja.

Ya bayyan cewa zai yi kokarin ganin ya ja ra'ayin matasa 'yan uwanshi akan hanya dan su yi wannan tafiya tare.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: Hutu Dole

Monday, 1 October 2018

KARANTA KAJI: SHEKARU 58 DA SAMUN 'YANCIN KAN NAJERIYA CI GABA KO KOMA BAYA?

KARANTA KAJI: SHEKARU 58 DA SAMUN 'YANCIN KAN NAJERIYA CI GABA KO KOMA BAYA?

Tun a ranar 1 ga watan Oktoba na shekarar 1960 ne, Najeriya ta samu 'yancin kanta daga turawan mulkin mallaka na Ingila, wanda hakan ke nuni da cewa kasar ta cika shekaru 58 da samun wancan 'yanci.




Marubuci: Abba Ahmad Gwammaja

Kasar kuma ita ce kasa mafi yawan jama'a a yankin nahiyar Afrika, wadda ake kiyasin cewa tana da jama'ar da suka doshi miliyan 200 (shi yasa ma ake mata lakabi da "Giwar Afrika" ko kuma "Giant of Africa" a turance), kuma daya daga cikin kasashe masu arzikin man fetur a duniya baki daya.

Cikin wadannan shekaru, kasar tayi shugabanni daban-daban har guda 14.

Sai dai kuma a cikin wadannan shekaru babu yadda za'ayi ace kasar bata samu wani ci gaba ba ko k'ak'a yake, haka nan babu yadda za'ayi ace ba'a samu koma baya ba ko k'ak'a.

Amma ana yin hukunci ne da abinda yafi rinjaye.

Dukkanin wata kasa da ta samu ci gaba a duniya ya samu ne ta 6angaren gwamnati da kuma jama'ar gari.

Inda a 6angaren gwamnati ake duba wasu abubuwa kamar haka:

1. Harkar lafiya (Health): Farkon abinda kowanne dan kasa yake bukata shine a samar masa da ingantattun asibitoci, magunguna da kuma kwararrun likitoci, dan kuwa da zarar an haifi jariri a gida ko a asibiti, lafiyarsa da ta mahaifiyarsa ita ce abu na farko da za'a fara tambaya, bayan anyi masa wasu 'yan gwaje-gwaje don a tabbatar da cewar lafiya kalau aka haifeshi babu wata cuta a jikinsa ko kuma wani nak'asu.

Sai kuma rigakafin da za'a ringa kaishi asibiti ana yi masa duk bayan wani lokaci, har izuwa wani wa'adi.

2. Ilmi (Education): Da zarar yaro yakai shekaru 3-4 kuma, sai gwamnati tayi iyakacin iyawarta don ta fara shigar dashi a tsarinta na ilmi mai nagarta, kuma kyauta tun daga matakin Firamare har zuwa makarantar gaba da Sakandire, inda zai fara da ECCE, kamar yadda sashe na 18 na kundin tsarin mulkin kasa yayi umarni.
Inda zata samar masa da kyawawan tsaruka wanda suka hada da: Gine-ginen makarantu, kwararrun Malamai, da kuma isassun kayyakin koyo da koyarwa.

3. Aikin yi ko sana'a (Job or Occupation): Da zarar kowanne dan kasa ya samu isashshiyar lafiya da nagartaccen ilmi, to kuwa abu na gaba da yake bukata shine sana'a ko kuma aikin yi, wanda da safe idan ya tashi yasan inda zai nufa, yayinda da yammaci kuwa zai koma gida domin ya huta, kafin gobe da safe ya nufi gurin aikinsa.

Kuma hakan ce zata saka ya dogara da kansa, tare da wadatuwa da dan abinda zai kai bakin salati shi da iyalansa, kuma ya biya wasu bukatunsa na yau da kullum, har ma ya taimakawa wasu makusantansa.
Kaga kenan yayi bankwana da zaman banza, ballantana har takaishi ga aikata wasu muggan laifuka, tunda a kullum idan ya tashi da safe yasan inda zai dosa.

4. Tsaro (Secuirity): Da zarar kowanne dan kasa ya samu isashshiyar lafiya, nagartaccen ilmi da kuma aikin yi ko sana'a, to kudi kadan gwamnati zata kashe wajen samar masa da tsaro, dan kuwa a kullum zai kasance bashi da isashen lokaci nasa na kansa, ballantana har takai ga ya tada husuma ko kuma ya aikata wani mugun laifi.

Zaman banza da rashin aikin yi shine jagoran aikata dukkanin wasu manyan laifuka a duniya baki daya, kaga kenan da zarar al'umma ta wadatu da aikin yi, to kuwa za'a samu karancin aikata laifuka, tada zaune tsaye da kuma rashin zaman lafiya.

Kuma babu wata kasa a duniya da zata ci gaba matukar babu zaman lafiya a cikinta.

5. Kayayyakin more rayuwa (Basic Aminities/
Infrastructure): Da zarar 'yan kasa sun wadatu da wadancan abubuwa guda 4 na sama, sai kuma gwamnati ta mayar da hankali wajen sama musu kayayyakin more rayuwa, wadanda suka hada da:

a. Wutar lantarki (Electricity).

b. Ruwan sha (Water Supply).

c. Hanyoyin Sufurin kasa, na ruwa da na sama (Land Transpotation, Water Transpotation and Air Transportation).

d. Hanyoyin Sadarwa (Telecommunication).

e. Kafafen yada labarai (Media).

f. Kayayyakin kwasar shara (Refuse disposal).

g. Masana'antu (Industries).

h. Noma da albarkatun kasa (Farming activities and Mineral Resources).

Da makamantansu.....

Inda a 6angare guda kuma, jama'ar gari ana son su kasance 'yan kasa nagari masu bin doka da oda, marasa son fitina, masu hadin kai da son ci gaban kasar, tare da 6ullo da dukkanin wasu tsaruka da zasu taimakawa kasar taci gaba, kuma su gujewa dukkanin wadansu abubuwa da zasu jawo zubewar mutuncinsu da kuma kasarsu a ko ina suka samu kansu, haka nan su guji lalata kayayyakin gwamnati.

Don kuwa mutum daya yana iya jawowa kasarsu 6acin suna, haka kuma zai iya daga sunan kasarsu a idon duniya.

Sannan kuma shin sun wadatu da wadancan abubuwa da ake bukatar gwamnatocin su samar musu dashi ko kuma basu wadatu ba?

Wadannan abubuwan da makamantansu sune ma'aunin da ake amfani dashi wajen gane cewa kasa ta samu ci gaba ko kuma koma baya a tsahon wani lokaci.

Saboda haka sai mu auna mu gani, a tsahon wadannan shekaru 58 ci gaba muka samu ko kuma koma baya?

Ku ci gaba da Kasancewa da mu domin samun Cikakkun Bayanai masu gamsarwa.

Happy independenceday

Nigeria@58

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng a duk inda ku Kasance a faɗin Duniya domin samun sahihan Tarihi Daban-Daban a faɗin Duniya.


KARANTA KAJI: TARIHIN ASALIN ZAMFARAWA

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng