Showing posts with label Zauren Ma'aurata. Show all posts
Showing posts with label Zauren Ma'aurata. Show all posts

Saturday, 29 December 2018

KARANTA KAJI: TA RASU AWANNI KADAN SUKA RAGE MATA TA ZAMA AMARYA ALLAHU AKBAR!

KARANTA KAJI: TA RASU AWANNI KADAN SUKA RAGE MATA TA ZAMA AMARYA ALLAHU AKBAR!

Sunanta Fauziyya Abdulkadir Tataru, ta kammala karatunta a Makarantar ATBU Bauchi, ta gamu da Ajalinta a yayinda da ake Shagulgulan daurin aurenta a jiya Juma'a da misalin karfe 9:30pm, yayinda kuma daurin auren nata ya kasance yau Asabar ne da misalin karfe 11:00am.




Tana farin cikin za ta dakin miji ashe kabari za ta. Hausawa sun ce ana bikin duniya ake kiyama, da yammacin Jiya juma'a ne aka yi walimar auren ta, kwatsam sai ga shi cikin daren jiyan Allah ya dauki ran ta.


Fauziyya Abdulkadir Tataru, yarinya ce wanda za'a daura Aurenta a yau 29/12/2018 da misalin karfe 11:00am na safe a masallacin Gwallaga dake Bauchi Da Angonta Abduljalil Salisu Boyi.


Yau da safe ne ranar daurin auren ta a masallacin Gwallaga dake jahar Bauchi, sai ga shi yau din ne za ayi jana'izar ta. Allahu akbar!

Awanni kadan suka rage ta zama Amarya, Allah ya karbi rayuwarta.


Wannan shine abinda Muhammad Kabeer Bauchi Ya wallafa a shafin sa"Sunanta Fauziyya Abdulkadir Tataru, ta kammala karatunta a Makarantar ATBU Bauchi, ta gamu da Ajalinta a yayinda da ake Shagulgulan daurin aurenta a jiya Juma'a da misalin karfe 9:30pm, yayinda kuma daurin aurennata ya kasance yau Asabar ne da misalin karfe 11:00am."

Ayayinda nayi kokarin jin ta bakin wassu daga Makusantar Marigayiya Fauziyyan cewa ko tayi fama da rashin lafiya ne? Sun tabbatar mun da cewa, lallai tana cikin koshin lafiyarta a yayin shirin Biki, sai dai sun tabbatar mun da cewa, tun kafin daurin auren akwai wani tsohon Samarinta dan Maiduguri Wanda ya ce mata 'Ayi auren mana ya gani' tabbas wannan kalma nasa ta tayar wa al'umma da hankali.


Wannan shine abinda Muhammad Kabeer Bauchi ya shaidawa wakilin mu.

Allah buwayi gagara misali, mahaliccin da ya fi Angonta kaunarta ya dauke abinsa.

Allahu akbar! Ita da kanta ta rubuta sanarwar daurin auren ta a shafinta.


Allah ya jikan wannan baiwar Allah ya gafarta mata, da rahama, ya mata makoma da madaukakiyar aljanna firdausi Amin Summa Amin.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng


Sunday, 2 December 2018

Karanta Kaji: Labarin Wata Mata Mai Hikima a Kasar Hausa Wanda Ya Dauki Hankulan Duniya Sosai

Karanta Kaji: Labarin Wata Mata Mai Hikima a Kasar Hausa Wanda Ya Dauki Hankulan Duniya Sosai

Wata matace anan kasar hausa tashiga wayar mijinta bangaren Facebook taga irin firar da yake yi da wata mace.


Sai take ta tunanin wacce hanya zatabi domin ta rabasu cikin sauki batareda shi kansa ya fahimta ba ga hanyar data dauka:

1- Tabude sabon account a Facebook dasuna namiji

2- Ta turawa mijinnata neman abokantaka wato [friend request] kuma ya amsa

3- Tayi copy na dukkan text din dayayi da waccan dama

4- Suka fara gaisawa ta gabatar da kanta da cewa ni dan kungiyar ISIS ne wanda anan kukafi sani da BOKO HARAM kuma naga duk irin sakonnin daka turowa matata gasu sai ta turamasa da sakonnin nan gaba daya

5- Tace idan baka daina chatting da matata ba wallahi sai na maka yankan Rago

6- Nasanka sunanka wane anai maka inkiya da wane, sunan mahaifinka wane, sunan mahaifiyar ka wance, kanada ya'ya guda kaza,ga sunansu ta lissafo sunan yaransa dukka kuma kanada sana'a iri kaza Sannan kana fita lokaci kaza kadawo lokaci kaza Sannan kanada abokai wane da wane. Mune members a garinku idan nasake ganin text dinka koka kirata awaya ko chatting wallahi saina maka yankan Rago.

Matar tashi tace ina ganinsa yana karantawa sai zufa yake yana share gumi yana fadin innalillahi wa inna ilaihi raji'un, idan na tambayeshi meke faruwa sai yace babu komai anan take ya share Facebook dinsa da whatsapp dinsa da dukkan wata social media dinsa ya goge yana zufa yana mai mai ta innalillahi wa inna ilaihi raji'un.

Karshe dai gari na wayewa yaje ya saida wayar a kasuwa ya sayi wadda bata charting sai dai yayi kira akirashi kawai Sannan yacewa matar tasa dan Allah daga yanzu dakinji anyi kiran sallah kitasheni kowanne lokaci ne.

Tace wallahi daga lokacin sallah bata wuceshi ya dinga addininsa inda yakamata bakamar sanda charting yana dauke hankalin saba.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki.

Mungode


Source: www.MuryarHausa24.com.ng

Thursday, 29 November 2018

Karanta Kaji: Abinda Wata Matar Aure ta aikatawa Mijinta Ya Dauki Hankulan Duniya Sosai

Karanta Kaji: Abinda Wata Matar Aure ta aikatawa Mijinta Ya Dauki Hankulan Duniya Sosai

Wata mata ta rasu sai Mijinta ya zauna agefen kabarinta yana ta zabga kuka kuma kuka mai tsananin sai mutane suka kewaye shi suna share masa hawaye.


Bayan hawayensa ya bushe sannan ya dawo hayyacinsa sai yace :

Ya ku Jama'a hakika ni na yarda da mata ta,kuma ina rokon Ubangiji ya bata Aljannar Firdausi Madaukakiya

Sannan ya Kara da cewa

Ina rantse muku da Allah tun daga lokacin dana aureta bazan iya tuna lokacin da tayi bacci kafin nayi ba ko kuma na farka Kafin ta farka (Duk domin rarrashi gareni)

Haka kuma ta kasance tana jure duk abinda nayi mata

Har wayau ita ce take bude kofar gidana kafin na kwankwasa ban taba shiga gida ba face naji yana kamshin turaren Almiski ko turaren wuta.

Ban taba nema tayi mini wani abu ba kama daga abinci ko waninsa face ta sadaukar da kanta wajen samar dashi domin neman yarda ta.

SABODA HAKA IDONA BAI TABA AFKAWA AKANTA BA FACE NA GANTA KAMAR YADDA NAKE SO.

Yaku mata wannan ya zama kalu bale agaremu shin kuna aikatawa mazajenmu abinda idan suka rasa ku ayau zasuyi irin wannan kukan?

Ya Allah kabamu mata nagari masu jin taushiyin mazajensu sukuma maza Allah yabasu ikon kyautatawa matansu Ameen.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

Sunday, 28 October 2018

Karanta Kaji: Aure Ko Zina?

Karanta Kaji: Aure Ko Zina?

A yau idan ka ce za ka yi aure, daga ranar da ka fara fafutuka, zuwa ranar aurenka, in ba kai wasa ba sai wando ya daina zama a qugunka saboda tsadar aure tun daga sadaki, kayan lefe da kudin gaisuwar uwa da uba da sauran su.


Marubuci: Mal. Muhammad Nazifi Hashim Samaru Zaria.

Wannan ya sa samari da dama suka kasa yin aure.

Amma a yau idan ka yi niyyar yin zini a rana daya (in dai za ka iya yi) da mata 20 ko sama da haka za ka iya yi. Sannan kuma kudin da za ka kashe ba zai taka kara ba ballantana ya karya shi. Kai wasu ma ko sisi ba sa kashewa, kyauta sukeyi saboda yan matan gasu nan kamar jamfa a Jos, kuma suna bukatar auren amma samari ba kudi, iyaye kuma sai mai kudin suke so.

Wannan ya sa aka taru aka hada karfi da karfe tsakanin samari da yan mata da kuma iyaye ake ta sabawa Allah kullum.

Na daga cikin abubuwan da za su kawo karshen zinace-zinace shi ne farashin aure ya fado kasa warwas!, Domin babban abun
bukata a aure shi ne sadaki, shi ma
idan babu shi ana iya badawa bashi, duk fa Musulunci ya yi haka ne domin a rage fasadi a doron kasa.

A haqiqanin gaskiya tun da na tashi ban taba gani ko jin labarin an daura aure bashi ba. Kai hasali makowacce shekara farashin aure qara tashi sama yake kamar gwauran zabo.

Sai dai nasan farashin sadaki yana yin tsada ne bisa dalilin talauci da ake fama da shi. Sakamakon wasu iyayen suna karawa kudin yawa nedomin suyi wa yarsu kayan daki dan a fita kunya.

Ita kuma kunya ana so a fice ta ne a gurin yan gutsiri-tsoma, wadanda idan ba a yi wa yarinya kayan a zo a gani ba za su bi unguwa suna gulmace-gulmace, karshe ya koma gori wajen amarya da iyayenta.

Wannan yasa iyaye ke tsauwala kudin sadaki da abubuwa makamanta wannan.

To amma, sai suka manta cewa ita
kunya ta Ubangiji ake gudu, ba ta
wani ba.

Domin idan diyarka tayi cikin shege a gidanka sai ka fi kowa jin kunya a duniya, kuma wannan shi ne abin kunya da ake gudu, amma ba kunyar kayan lefe ko sadaki ba.

Kalli abinda waɗannan 'yam mata da samarin su aikata kalla kasha mamaki...

DOWNLOAD VIDEO HERE

Muryar Hausa24 Allah ya kare mana zuri'ar mu baki ɗaya Amin.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng


Wednesday, 17 October 2018

KARANTA KAJI: GASKIYA WANNAN LIMAMIN YA BURGE NI SOSAI

KARANTA KAJI: GASKIYA WANNAN LIMAMIN YA BURGE NI SOSAI

Wani masallacine, babba a wata unguwa. Sai liman ya lura mutanen unguwar basu kaunar fitowa sallar Asuba. 
Sai azo sallar Asuba, baifi a samu sahu daya ba. Wai Dan saboda hunturu ko sanyi ko  su ce  ruwa. 


Liman yai  waazi  har  ya gaji.

Ranan  kawai sai wata dabara ta  fado masa. Ranar  wata  Juma'ah ya shirya huduba mai ban sha'awa, saboda mata na yawan halartar sallah Jumaa.
Bayan jan hankali na maza su ringa tausayawa mata.  Su  kuma  mata  sun ringa tsafta da  biyayya.

 Kawai, Liman yayi shiru!  Daga bisani  yace " Sanarwa a gare ku mata na  samu  umarni  daga  chairman  din  mu,  mai adalci cewa  mata su ringa tada mazan su domin zuwa sallar asuba, wadda duk ba'aganin mijinta a masallaci ,to kwamitin masallaci zai biyawa mijinta sadaki, a kara mai mata. ko Allah zai hadashi da mai kishin addini."

Ai kuwa asubar ranar asabar saiga masallaci ya cika makil har waje.

Wata matar saida ta kawo mijin har bakin masallaci sannan ta koma.  Wani kuma ana jin su suna, musayar yawu. "Yana  tun kafin a haifeki ina sallah amma zanyi magana ki".  Tana "eh naji amma dai sai kaje!!!

To jama'a, a dage da fita Sallar asuba.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

Saturday, 13 October 2018

Kalli Video Yadda Musulman India Suke Aure Zaku sha Mamaki

Kalli Video Yadda Musulman India Suke Aure Zaku sha Mamaki

Kalli Sabon Video Yadda Musulman India Suke Aure Zaku sha Mamaki.





Asha Kallo Lafiya.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Friday, 12 October 2018

KARANTA KAJI: KADAN DAGA HALIN MATAN KWARAI

KARANTA KAJI: KADAN DAGA HALIN MATAN KWARAI

WANNAN SUNE KADAN DAGA HALIN MATAN KWARAI.


Mai tausayi
Mai rikon addini
Mai suturce jikinta
Mai tarbiyya
Mai kamala
Mai tsaida sallah
Mai hakuri
Mai nitsuwa
Mai kunya
Mai tunani
Mai son karatu addini
Wanda abun duniya baya gabanta
Bata kishin abun wani
Bata yawan tsayuwa da samaruka
Bata yawan tara kawaye
Kullum do garonta Allah

WANNAN SUNE KADAN DAGA MATAN KWARAI.

ALLAH YA HADA MU DA IRINSU.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng


Saturday, 29 September 2018

KARANTA KAJI: DALILAI 9 DAKE JEFA MATA A KARUWANCI DA YAWON BANZA

KARANTA KAJI: DALILAI 9 DAKE JEFA MATA A KARUWANCI DA YAWON BANZA

WASU DAGA CIKIN DALILAN DAKE
JEFA MATA A
KARUWANCI DA YAWON
BANZA.


A yau shafin Muryar Hausa24 zamu mai da hankali akan kaɗan daga cikin dalilan da suke jefa 'ya'ya Mata Karuwanci.

Ga Dalilai Kamar Haka:

1. MARAICI :- Wasu marayu ne
basu da masu
daukar nauyinsu wanda ya dace
su lura da
tarbiyarsu sun gaza sai kansu da
Yayansu suka sani.

2. DANNIYA :- wasu
zaka samu
zaluntarsu
akayi, akan marayune akan cinye
masu gadon
su.

3.TALLA :- Wasu kuwa yawon
tallace-tallace
ne yake sawa suke fadawa harkar
karuwanci,
sai ka ga mutum yaci abinci ya
bada fiye da kudin abincin da yaci.

Daga
nan ne
sai ka ga
mutum ya yaudare ta da wannan
kudin.

4. AUREN DOLE :- Wasu kuma
zaka samu Iyayensu kanyi masu
auren dole da wanda
basa so sai ka samu sun gudu
daga gidan
Aurensu sun shiga karuwanci.

5.TALAUCI :- Wasu ko Talauci ne
sai sun fita
anyi amfani dasu suke samun
abinda zasu ci
Abinci, amma idan hakan kurum
suka nemi a taimaka masu babu me
taimaka
masu.

6. FYADE :- Wasu kuwa tun suna
Yara akan
samu wasu Mutanen banza ko a
gidan da ake
rikonsu, su lalata su.

7. ƘAWAYEN
BANZA :- Zaka
samu mafiya
yawan ƙawayen kan jasu wajen
samari sai
su bada hadin kai dan kar a
kirawo su da Tsamaye.

8. IYAYE MASU
KWADAYI :-
Wasu Iyayensu kansaka su a
hanyar karuwanci, saboda
kwadayin abin duniya, suko yiwa
yarsu Aure
idan ta samu Miji saboda talaka ne,
saboda
tana bin samari tana kawo musu
kudi kadan
kenan daga cikin.

9. YAUDARA SAMARI :-
Sai ka
samu Yarinya
tabawa saurayi dama 100 bisa 100
a zuwan
zai Aure yana amfani da wannan
damar yana amfani da ita daga karshe sai
dai
kurum taji
yayi Aure.

Allah ya rufa mana Asiri
Allah ya kara Shirya mana Zuri'ar
mu ya kuma
tsaremu daga aikin dana sani Amin.

KARANTA YANZU KAJI: KO ME YASA MATA KE NEMAN 'YAN UWAN SU MATA DOMIN YIN MADIGO???

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

Sunday, 23 September 2018

KARANTA KAJI: ILLOLIN BUDEWAR GABAN MACE DA KUMA YADDA ZA'A MAGANCE SHI

KARANTA KAJI: ILLOLIN BUDEWAR GABAN MACE DA KUMA YADDA ZA'A MAGANCE SHI

A Wannan Satin Shirin Namu Na Domin Ma'aurata Zamuyi Bayani Ne Game Da Matsalar Macen Da Gabanta Ya Bude Sanadiyar Haihuwa Ko Kuma Yau Da Kullum Ko Kuma Rashin Kulawa.



TARE DA AUWAL M KURA

Hakika Duk Macen Da Gabanta Ya Bude Babu Ko Kwanto A Kai Mijinta Baya Gamsuwa Da Ita Yadda Ya Kamata Haka Itama Bata Gamsuwa Dashi A Yayin Ibadar Aure(Jima'i)

Rashin tsukakken farji yanda zai Damki Zakari Da Kyau Domin Jin Dandanon fata-da -fata A Matse Yakan Haddasa Matsaloli Da Dama Na Rashin Gamsuwa Yayin Saduwa.

Budadden Gaba Kalubale Ne Dake Sanya Raguwar Jindadi Tsakanin Ma'aurata,
Sau da yawa Namiji Baya Samun Gamsuwa Da Iyalinshi da kyau sa'annan Itana Macen Baza ta iya jin 'Kololuwar Dadi Ba (orgasm) Matukar Gabanta A Bude Yake Ba'a Matse Ba.

Yadda Za'a Magance Shi:

1)A Samu Kanunfari,Miski,Man Zaitun A Hadasu Guri Daya Uwar Gida Ta Dunga Matsi Dashi Idan Zatayi Barci Da Safe A Wanyeke Da Ruwan Dumi

2) A Samu Zuma,Lalle Mai Kyau, A Tankadeshi Yayi Laushi Kwabashi Da Zuma, Uwar Gida Ta Dunga Matsi Dashi Idan Zata Kwanta, Da Safe A Wanke Da Ruwan Dumi,
A Kalla Uwar Gida Tayi Sati Uku Zuwa Hudu Tanayi, Inshaa Allah Za'a Samu Mafita.

Ta'alifi:

Makasudin Kirkirar Wannan Shiri Na Domin Ma'aurata Wanda Ni Auwal M Kura Nake Jagoranta, Shine Kawo Daidaito Da Kuma Kyakkyawar Zamantakewa A Tsakanin Ma'aurata , A Har Kullum Shirin Na Nazari Kana Ya Binciko Matsaloli Dake Addabar Ma'aurata Da Kuma Nemo Hanyoyin Da Za'a Magancesu.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com

Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.muryarhausa24.com.ng