Karanta Amsar Da Nafisa Abdullahi Ta Baiwa Wata Da Tace mata 'Karuwa'
Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta nuna halin dattaku wajan mayarwa da wata da ta kirata da sunan 'Karuwa' bayan da Nafisar ta saka wasu hotunan ta a dandalinta na sada zumunta.
Baiwar Allan Ta Cewa Nafisa, 'Karuwar Banza'
Amma Sai Nafisar Ta Danne Zuciyarta ta bata Amsa da Cewa 'Allah ya saka da Alheri'
Monday, 21 May 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Zafafan hotunan maryam yahaya wanda suka birge mutane. Zafafan hotunan maryam yahaya wanda suka birge mu
Saratu Gidado Na Nema Wa Tsohuwar Jaruma Bilkin R.K. Agajin Gaggawa.Saratu Gidado Na Nema Wa Tsohuwar Jaruma Bilkin R
Kalli sabbin hotunan hassana Muhammad Wanda suka kwamushe hankulan mutane.Kalli sabbin hotunan hassana Muhammad Wanda suka
Jibi wasu kayatattun hotunan fati shu,uma wanda suka ba mutane mamaki sosai. Jibi wasu kayatattun hotunan fati shu,uma wanda s
NEWS:- Dalilin Da Ya Sa Nakeyin Tafiyar Atiku - Inji Fati MuhammadBa Don Kudi Nake Bin Atiku Ba, Wallahi Ina Bin At
Rigima Ta barke tsakanin mawaki Naziru Ahmad da jarumar Fim Hadiza Aliyu Gabon.Rigima Ta barke tsakanin mawaki Naziru Ahmad da j
0 Comments:
Post a Comment