Karanta Amsar Da Nafisa Abdullahi Ta Baiwa Wata Da Tace mata 'Karuwa'
Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta nuna halin dattaku wajan mayarwa da wata da ta kirata da sunan 'Karuwa' bayan da Nafisar ta saka wasu hotunan ta a dandalinta na sada zumunta.
Baiwar Allan Ta Cewa Nafisa, 'Karuwar Banza'
Amma Sai Nafisar Ta Danne Zuciyarta ta bata Amsa da Cewa 'Allah ya saka da Alheri'
Monday, 21 May 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Alves ya yi gargadin Neymar akan kai kansaAlves ya yi gargadin Neymar akan kai kansaDan was
Jarumi Adam a zango yanxu kuma yakara kumawa APC. Jarumi Adam a zango yanxu kuma yakara kumawa APC.
NEWS:- Kannywood Ta Ganduje Ce - Inji Ali Nuhu Jarumi Ali Nuhu Mohammed da aka fi da Sarki
Kalli hotunan hafsat idris a fagen daga wato aiki. Kalli hotunan hafsat idris a fagen daga wato aiki
Rigima Ta barke tsakanin mawaki Naziru Ahmad da jarumar Fim Hadiza Aliyu Gabon.Rigima Ta barke tsakanin mawaki Naziru Ahmad da j
mina Amal ta maka Hadiza Gabon Kotu saboda dukan data sa aka yi mata da cin zarafi. Amina Amal ta maka Hadiza Gabon Kotu saboda dukan
0 Comments:
Post a Comment