Bayan da masu zabe suka shafe lokuta da dama suna zaben fidda gwani na gwamna a tutar APC a jihar Lagos, 'yan kwamitin lura da zaben sunki amincewa da zaben tare da soke shi,kuma basu fadi ranar sake wani zaben ba, abinda magoya bayan wani dan takara ke zargin akwai lauje cikin nadi.
source https://www.hutudole.com/2018/10/an-soke-zaben-fidda-gwani-na-jamiyyar.html
0 Comments:
Post a Comment