Wednesday, 3 October 2018




An Soke Zaben Fidda Gwani Na Jam'iyyar APC A Jihar Legas

Home An Soke Zaben Fidda Gwani Na Jam'iyyar APC A Jihar Legas

Anonymous

Ku Tura A Social Media
Bayan da masu zabe suka shafe lokuta da dama suna zaben fidda gwani na gwamna a tutar APC a jihar Lagos, 'yan kwamitin lura da zaben sunki amincewa da zaben tare da soke shi,kuma basu fadi ranar sake wani zaben ba, abinda magoya bayan wani dan takara ke zargin akwai lauje cikin nadi.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/an-soke-zaben-fidda-gwani-na-jamiyyar.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: