Wednesday, 3 October 2018




Rahoto akan wasannin cin kofin zakarun turai da aka buga jiya: Pogba yace an hanashi magana: Madrid sun yi abinda ba su taba yi ba tun shekaru 11 da suka gabata

Home Rahoto akan wasannin cin kofin zakarun turai da aka buga jiya: Pogba yace an hanashi magana: Madrid sun yi abinda ba su taba yi ba tun shekaru 11 da suka gabata

Anonymous

Ku Tura A Social Media
A wasan da aka buga jiya na gasar cin kofin zakarun turai tsakanin Juventus da Young Boys, duk da cewa Ronaldo be buga wasan ba yana gefe yana kallo saboda jan katin da aka bashi da yayi sanadin hanashi buga wasa daya, Juve taci kwallaye 3 wanda duka Paulo Dybala yaci su.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/rahoto-akan-wasannin-cin-kofin-zakarun.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: