A jiya, Litinin aka yi shagalin tunawa da ranar samun 'yancin kan Najeriya daga turawan mulkin mallaka inda shugaban kasa, Muhammadu Buhari da mataimakinshi, Farfesa Yemi Osinbajo da tsaffin shuwagabannin kasa, Yakubu Gowon da Abdulsalam Abubakar dadai sauransu suka hadu a filin Eagle Square dake babban birnin tarayya, Abuja, sojoji suka yi fareti.
source https://www.hutudole.com/2018/10/saraki-ya-bayyana-dalilin-da-yasa-be.html
0 Comments:
Post a Comment