Karanta amsar da Hadiza Gabon ta baiwa wani da yace mata matar Pogba
Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon a wasu lokutan takan bayyana irin soyayyar da takewa shahararren dan kwallon kafar Faransa, Paul Pogba, saidai irin amsar da ta baiwa wani da yace mata matar Pogba tasa wasu buda baki.
Mutumin ya cewa Hadiza Matan Pogba.
Sai ta bashi amsar cewa, kai zan canja na ga wani.
Saidai ko wanene hadizar ta gano zata canja dashi? Lokaci zai bayyana.
Abin ya nishadantar.
Thursday, 15 November 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Rigima Ta barke tsakanin mawaki Naziru Ahmad da jarumar Fim Hadiza Aliyu Gabon.Rigima Ta barke tsakanin mawaki Naziru Ahmad da j
Kalli Wasu Hotunan Rahama Sadau Wanda Suka Janyo Mata Cece Kuce.Kalli Wasu Hotunan Rahama Sadau Wanda Suka Janyo
Kalli wasu kyawawan hotunan maryam yahaya na wannan makon. Kalli wasu kyawawan hotunan maryam yahaya na wann
hotunan birthday din yarinyar Adam a zango.hotunan birthday din yarinyar Adam a zango.Wannan
NEWS:- Dalilin Da Ya Sa Nakeyin Tafiyar Atiku - Inji Fati MuhammadBa Don Kudi Nake Bin Atiku Ba, Wallahi Ina Bin At
Kalli wasu zafafan hotunan bilkisu shema yar kwalisa wanda suka janye hankalin fans nata. Kalli wasu zafafan hotunan bilkisu shema yar kwal
0 Comments:
Post a Comment