Karanta amsar da Hadiza Gabon ta baiwa wani da yace mata matar Pogba
Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon a wasu lokutan takan bayyana irin soyayyar da takewa shahararren dan kwallon kafar Faransa, Paul Pogba, saidai irin amsar da ta baiwa wani da yace mata matar Pogba tasa wasu buda baki.
Mutumin ya cewa Hadiza Matan Pogba.
Sai ta bashi amsar cewa, kai zan canja na ga wani.
Saidai ko wanene hadizar ta gano zata canja dashi? Lokaci zai bayyana.
Abin ya nishadantar.
Thursday, 15 November 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Kalli hotunan jaruman kannywood mata na tayi buhari yakin zabe. Kalli hotunan jaruman kannywood mata na tayi buha
Kalli Wasu Hotunan Barka Da Sallah Da Suka Janyo Ma Maryam Gidado Tsinuwa. Kalli Wasu Hotunan Barka Da Sallah Da Suka
Shahararren jarumin kannywood adam a zango yakoma jam,iyyar PDP .Shahararren jarumin kannywood adam a zango yakoma
Sabbin hotunan maryam yahaya wanda suka ja hankulan mutane sosai .Sabbin hotunan maryam yahaya wanda suka ja hankul
Kalli Wasu Sabbin Hotunan Fati Washa Wanda Suka Ja Hankulan Mutane.Kalli Wasu Sabbin Hotunan Fati Washa Wanda Suka J
Masulhunta na masana,antar kannywood sun sulhunta rigimar dake tsakinin hadizq Gabon da mustapha naburaska.Masulhunta na masana,antar kannywood sun sulhunta
0 Comments:
Post a Comment