Karanta amsar da Hadiza Gabon ta baiwa wani da yace mata matar Pogba
Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon a wasu lokutan takan bayyana irin soyayyar da takewa shahararren dan kwallon kafar Faransa, Paul Pogba, saidai irin amsar da ta baiwa wani da yace mata matar Pogba tasa wasu buda baki.
Mutumin ya cewa Hadiza Matan Pogba.
Sai ta bashi amsar cewa, kai zan canja na ga wani.
Saidai ko wanene hadizar ta gano zata canja dashi? Lokaci zai bayyana.
Abin ya nishadantar.
Thursday, 15 November 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Kalli hotunan auren rahama sadau da sadiq sani sadiqKalli hotunan auren rahama sadau da sadiq sani sa
Zafafan hotunan maryam yahaya wanda suka birge mutane. Zafafan hotunan maryam yahaya wanda suka birge mu
Kalli wasu hotunan amina amal wanda suka janwo mata zagi da tsinuwa saboda ta fiddo tsaraicinta waje. Kalli wasu hotunan amina amal wanda suka janwo ma
hotunan birthday din yarinyar Adam a zango.hotunan birthday din yarinyar Adam a zango.Wannan
Sabbin hotunan maryam yahaya wanda suka ja hankulan mutane sosai .Sabbin hotunan maryam yahaya wanda suka ja hankul
Kalli wasu kyawawan hotunan maryam yahaya na wannan makon. Kalli wasu kyawawan hotunan maryam yahaya na wann
0 Comments:
Post a Comment