Karanta amsar da Hadiza Gabon ta baiwa wani da yace mata matar Pogba
Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon a wasu lokutan takan bayyana irin soyayyar da takewa shahararren dan kwallon kafar Faransa, Paul Pogba, saidai irin amsar da ta baiwa wani da yace mata matar Pogba tasa wasu buda baki.
Mutumin ya cewa Hadiza Matan Pogba.
Sai ta bashi amsar cewa, kai zan canja na ga wani.
Saidai ko wanene hadizar ta gano zata canja dashi? Lokaci zai bayyana.
Abin ya nishadantar.
Thursday, 15 November 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Zawarci babbar musifa ce Inji tsohuwar jarumar Hausa film Hafsat Shehu.Zawarci babbar musifa ce Inji tsohuwar jarumar Ha
Kalli sabbin hotunan maryam yahaya na 4+4 next level wanda suka ja hankalin mutane sosai.Kalli sabbin hotunan maryam yahaya na 4+4 next le
Kalli Wasu Hotunan Barka Da Sallah Da Suka Janyo Ma Maryam Gidado Tsinuwa. Kalli Wasu Hotunan Barka Da Sallah Da Suka
Asirin kannywood sai kara fitowa yake yanxu rigima ta kullu tsakanin naburaska da hadiza Gabon har ya kaita kotu. Asirin kannywood sai kara fitowa yake yanxu rigim
Kalli wasu zafafan hotunan hadiza gabon wanda suka birge mutane sosai. Kalli wasu zafafan hotunan hadiza gabon wanda suk
Kotu ta bada dama kwamishinan yan sanda da ya kamo hadiza Gabon.Kotu ta bada dama kwamishinan yan sanda da ya kam
0 Comments:
Post a Comment