Karanta amsar da Hadiza Gabon ta baiwa wani da yace mata matar Pogba
Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon a wasu lokutan takan bayyana irin soyayyar da takewa shahararren dan kwallon kafar Faransa, Paul Pogba, saidai irin amsar da ta baiwa wani da yace mata matar Pogba tasa wasu buda baki.
Mutumin ya cewa Hadiza Matan Pogba.
Sai ta bashi amsar cewa, kai zan canja na ga wani.
Saidai ko wanene hadizar ta gano zata canja dashi? Lokaci zai bayyana.
Abin ya nishadantar.
Thursday, 15 November 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Kalli wasu kyawawan hotunan hassana muhd wanda suka birge mutane sosai. Kalli wasu kyawawan hotunan hassana muhd wanda su
Umar m sharif bashi da lafiya. Umar m sharif bashi da lafiya.Shahararran mawakin
Kalli wasu kayatattun hotunan hassana muhd wanda suka ja hankalin mutane sosai. Kalli wasu kayatattun hotunan hassana muhd wanda
Rigima Ta Barke Tsakanin Teema Makamashi DaTsohuwar Jarumar Kannywood Fati Muhd Akan Wani Wai Shi Dino Malaye.Rigima Ta Barke Tsakanin Teema Makamashi DaTsohuw
Sabbin hotunan maryam yahaya wanda suka ja hankulan mutane sosai .Sabbin hotunan maryam yahaya wanda suka ja hankul
Kallo wasu hotunan maryam gidado wanda suka janyo mata abin magana. Kallo wasu hotunan maryam gidado wanda suka janyo
0 Comments:
Post a Comment