Friday, 23 November 2018




Wani Mahaifi Ya Yanka ‘Yarsa

Home › › Wani Mahaifi Ya Yanka ‘Yarsa

Anonymous

Ku Tura A Social Media


Shugabar Karamar Hukumar Konshisha, Misis Justina Ubebe, a jihar
Benuwai ta tabbatar kashe waya yarinya da mahaifinta ya yi da nufin yin
tsafi  a kauyen Tse-Agberagba da ke garin.

Kamfanin Dillancin Labarai NAN ya tabbatar da aukuwar lamarin ta
hanyar tattaunawa ta wayar tarho yau Alhamis a Makurdi babban birnin
jihar. Inda Ubebe ta bayyana lamarin a matsayin abin al’ajabi.




-

Share this


Author: verified_user

0 Comments: