Tuesday 4 December 2018




Atiku ya koka bayan da babbar Jaridar Ingila tace Buhari ne zai ci zabe

Home Atiku ya koka bayan da babbar Jaridar Ingila tace Buhari ne zai ci zabe

Anonymous

Ku Tura A Social Media
[post by samaila umar lameedo]

Atiku ya koka bayan da babbar Jaridar Ingila tace Buhari ne zai ci zabe

- LABARAI DAGA 24BLOG

Jam'iyyar adawa zata iya rushewa kafin zaben 2019 inda hakan zai bada damar komawar shugaban kasa Muhammadu Buhari kujerar shi hankali kwance.
Kamfanin jaridar ya kintato cewa yiwuwar mutuwar ta'addancin arewa maso gabas kadan ne.
Amma kamfanin yace "Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kara hayewa kujerar shi a zaben watan Fabrairu mai zuwa, saboda jam'iyyar adawa zata rushe kafin zuwan zaben."

Share this


Author: verified_user

0 Comments:

Copyright © | ArewaFresh.Com
Powered by Official ArewaFresh