Adam A. Zango Ya Kori Yaransa Tare Da Wasu Abokansa
Rahotanni daga jihar Kaduna sun nuna cewa fitaccen jarumin finafinan Hausa Adam A. Zango ya kori yaransa baki daya, inda ya bayyana cewa daga yanzu ba shi ba su.
Rahotannin sun kara da cewa baya ga hadiman nasa da Adamu Usher ya sallama har da wasu daga cikin abokansa.
Majiyar ta kara da cewa daga cikin dalilan da ya sa Adam Zango yanke wannan hukuncin shine sau da yawa yaran nasa na ji kuma suna gani ana ci masa mutunci amma ba za su iya kare masa hakkin sa ba,
inda a wasu lokutan ma da su ake haduwa a bata masa suna, duk da cewa yana biya musu bukatunsu daidai gwargwado.
rariya.
Thursday, 5 April 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Saratu Gidado Na Nema Wa Tsohuwar Jaruma Bilkin R.K. Agajin Gaggawa.Saratu Gidado Na Nema Wa Tsohuwar Jaruma Bilkin R
Kalli wasu kyawawan hotunan hassana muhd wanda suka birge mutane sosai. Kalli wasu kyawawan hotunan hassana muhd wanda su
Kalli wasu hotunan amina amal wanda suka janwo mata zagi da tsinuwa saboda ta fiddo tsaraicinta waje. Kalli wasu hotunan amina amal wanda suka janwo ma
Kalli hotunan auren rahama sadau da sadiq sani sadiqKalli hotunan auren rahama sadau da sadiq sani sa
Masulhunta na masana,antar kannywood sun sulhunta rigimar dake tsakinin hadizq Gabon da mustapha naburaska.Masulhunta na masana,antar kannywood sun sulhunta
Kalli Wasu Hotunan Barka Da Sallah Da Suka Janyo Ma Maryam Gidado Tsinuwa. Kalli Wasu Hotunan Barka Da Sallah Da Suka
0 Comments:
Post a Comment