Adam A. Zango Ya Kori Yaransa Tare Da Wasu Abokansa
Rahotanni daga jihar Kaduna sun nuna cewa fitaccen jarumin finafinan Hausa Adam A. Zango ya kori yaransa baki daya, inda ya bayyana cewa daga yanzu ba shi ba su.
Rahotannin sun kara da cewa baya ga hadiman nasa da Adamu Usher ya sallama har da wasu daga cikin abokansa.
Majiyar ta kara da cewa daga cikin dalilan da ya sa Adam Zango yanke wannan hukuncin shine sau da yawa yaran nasa na ji kuma suna gani ana ci masa mutunci amma ba za su iya kare masa hakkin sa ba,
inda a wasu lokutan ma da su ake haduwa a bata masa suna, duk da cewa yana biya musu bukatunsu daidai gwargwado.
rariya.
Thursday, 5 April 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Kalli Sabbin Hotunan Hafsat Idris Tare Da Mahaifiyarta,Kanwarta Da Diyarta A Kasa Mai Tsarki. Kalli Sabbin Hotunan Hafsat Idris Tare Da Mahaifi
Kalli wasu kayatattun hotuna fati shu,uma wanda suka tattare hankulan mutane.Kalli wasu kayatattun hotuna fati shu,uma wanda s
Alves ya yi gargadin Neymar akan kai kansaAlves ya yi gargadin Neymar akan kai kansaDan was
Kalli wasu kyawawan hotunan maryam yahaya na wannan makon. Kalli wasu kyawawan hotunan maryam yahaya na wann
Kalli Wasu Hotunan Rahama Sadau Wanda Suka Janyo Mata Cece Kuce.Kalli Wasu Hotunan Rahama Sadau Wanda Suka Janyo
Sabbin hotunan maryam yahaya wanda suka ja hankulan mutane sosai .Sabbin hotunan maryam yahaya wanda suka ja hankul
0 Comments:
Post a Comment