Adam A. Zango Ya Kori Yaransa Tare Da Wasu Abokansa
Rahotanni daga jihar Kaduna sun nuna cewa fitaccen jarumin finafinan Hausa Adam A. Zango ya kori yaransa baki daya, inda ya bayyana cewa daga yanzu ba shi ba su.
Rahotannin sun kara da cewa baya ga hadiman nasa da Adamu Usher ya sallama har da wasu daga cikin abokansa.
Majiyar ta kara da cewa daga cikin dalilan da ya sa Adam Zango yanke wannan hukuncin shine sau da yawa yaran nasa na ji kuma suna gani ana ci masa mutunci amma ba za su iya kare masa hakkin sa ba,
inda a wasu lokutan ma da su ake haduwa a bata masa suna, duk da cewa yana biya musu bukatunsu daidai gwargwado.
rariya.
Thursday, 5 April 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
NEWS:- Kannywood Ta Ganduje Ce - Inji Ali Nuhu Jarumi Ali Nuhu Mohammed da aka fi da Sarki
Kalli wasu kyawawan hotunan maryam yahaya na wannan makon. Kalli wasu kyawawan hotunan maryam yahaya na wann
Kalli hotunan auren rahama sadau da sadiq sani sadiqKalli hotunan auren rahama sadau da sadiq sani sa
Kalli Wasu Sabbin Hotunan Fati Washa Wanda Suka Ja Hankulan Mutane.Kalli Wasu Sabbin Hotunan Fati Washa Wanda Suka J
Kalli wasu zafafan hotuna da Adam A zango ya saki tare da amaryarsa Soffy.Kalli wasu zafafan hotuna da Adam A zango ya saki
Asirin kannywood sai kara fitowa yake yanxu rigima ta kullu tsakanin naburaska da hadiza Gabon har ya kaita kotu. Asirin kannywood sai kara fitowa yake yanxu rigim
0 Comments:
Post a Comment