A RANAR Asabar ɗin wannan makon, wato 14 ga Afrilu, 2018, za a ɗaura auren ɗaya daga cikin jarumai mata da ke Kaduna, wato Sadiya Kabala.
Za a ɗaura auren ta da sahibin ta mai suna a masallacin Juma'a na Al-Mannar da ke Kaduna da misalin ƙarfe 1:00 na rana.
A jerin tsarin bikin wanda mujallar Fim ta gani, an nuna cewa za a fara shagalin auren a ranar Alhamis ɗin nan a lambun shaƙatawa na Ƙofar Gamji.
Bayan ɗaurin auren kuma za a yi dina a wani otal mai suna Silver Sand da ke Titin Katuru, Unguwar Sarkin Musulmi.
To Allah ya sa a ce gara da aka yi, amin.
Wednesday, 11 April 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Kalli wasu zafafan hotunan maryam yahaya wanda suka birge mutabe sosai. Kalli wasu zafafan hotunan maryam yahaya wanda su
Kalli hotunan jarumi Adam a zango da masoyanshi. Kalli hotunan jarumi Adam a zango da masoya
hotunan birthday din yarinyar Adam a zango.hotunan birthday din yarinyar Adam a zango.Wannan
Kalli wasu kayatattun hotuna fati shu,uma wanda suka tattare hankulan mutane.Kalli wasu kayatattun hotuna fati shu,uma wanda s
Asirin kannywood sai kara fitowa yake yanxu rigima ta kullu tsakanin naburaska da hadiza Gabon har ya kaita kotu. Asirin kannywood sai kara fitowa yake yanxu rigim
Hotunan bikin Adam a zango tare da amaryarsa soffy.Hotunan bikin Adam a zango tare da amaryarsa soff
0 Comments:
Post a Comment