Rahotanni daga jihar Kaduna sun nuna cewa fitaccen jarumin finafinan Hausa Adam A. Zango ya kori yaransa baki daya, inda ya bayyana cewa daga yanzu ba shi ba su.
Rahotannin sun kara da cewa baya ga hadiman nasa da Adamu Usher ya sallama har da wasu daga cikin abokansa.
Majiyar ta kara da cewa daga cikin dalilan da ya sa Adam Zango yanke wannan hukuncin shine sau da yawa yaran nasa na ji kuma suna gani ana ci masa mutunci amma ba za su iya kare masa hakkin sa ba, inda a wasu lokutan ma da su ake haduwa a bata masa suna, duk da cewa yana biya musu bukatunsu daidai gwargwado.
Monday, 2 April 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Adam A Zango Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Nake Auri saki .Adam A Zango Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Nake Aur
Kalli wasu kayatattun hotuna fati shu,uma wanda suka tattare hankulan mutane.Kalli wasu kayatattun hotuna fati shu,uma wanda s
NEWS:- Dalilin Da Ya Sa Nakeyin Tafiyar Atiku - Inji Fati MuhammadBa Don Kudi Nake Bin Atiku Ba, Wallahi Ina Bin At
Kalli wasu hotunan amina amal wanda suka janwo mata zagi da tsinuwa saboda ta fiddo tsaraicinta waje. Kalli wasu hotunan amina amal wanda suka janwo ma
An kara kwanaki na auren jarumi Adam a zango wanda auren nashi Ya kasance na 6.An kara kwanaki na auren jarumi Adam a zango wand
Asirin kannywood sai kara fitowa yake yanxu rigima ta kullu tsakanin naburaska da hadiza Gabon har ya kaita kotu. Asirin kannywood sai kara fitowa yake yanxu rigim
0 Comments:
Post a Comment