Gwamnan jihar Legas da ke kudancin Najeriya Akinwunmi Ambode ya amince da shan kayen da ya yi a zaben fid da gwani da aka yi na takarar gwamna na jam'iyyar APC.
source https://www.hutudole.com/2018/10/ambode-ya-amince-da-shan-kaye-zaben-fid.html
✔ Anonymous HTDL
0 Comments:
Post a Comment