Wednesday, 3 October 2018




Ambode ya amince da shan kaye a zaben fid da gwani na Lagos

Home Ambode ya amince da shan kaye a zaben fid da gwani na Lagos

Anonymous

Ku Tura A Social Media
Gwamnan jihar Legas da ke kudancin Najeriya Akinwunmi Ambode ya amince da shan kayen da ya yi a zaben fid da gwani da aka yi na takarar gwamna na jam'iyyar APC.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/ambode-ya-amince-da-shan-kaye-zaben-fid.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: