Wednesday, 3 October 2018




Kotu ta dakatar da jam’iyyar APC daga gudanar da zaben fidda gwanin Sanata na Kaduna ta Tsakiya

Home Kotu ta dakatar da jam’iyyar APC daga gudanar da zaben fidda gwanin Sanata na Kaduna ta Tsakiya

Anonymous

Ku Tura A Social Media
Kotu a jihar Kaduna ta dakatar da jam’iyyar APC daga gudanar da zaben fidda gwani na shiyyar Kaduna ta tsakiya a bisa kara da mai taimaka wa gwamnan jiha Uba Sani ya shirgar gabanta cewa an tauye masa hakki na kin amincewa yayi takarar kujeran sanata na yankin.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/kotu-ta-dakatar-da-jamiyyar-apc-daga.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: