Kotu a jihar Kaduna ta dakatar da jam’iyyar APC daga gudanar da zaben fidda gwani na shiyyar Kaduna ta tsakiya a bisa kara da mai taimaka wa gwamnan jiha Uba Sani ya shirgar gabanta cewa an tauye masa hakki na kin amincewa yayi takarar kujeran sanata na yankin.
source https://www.hutudole.com/2018/10/kotu-ta-dakatar-da-jamiyyar-apc-daga.html
0 Comments:
Post a Comment