A wani littafi da shugaban Boko Haram bangaren ISWA, wanda suke kira Albarnawy, dan gidan Muhammad Yusuf, ya rubuta da Larabci, wanda muka samu fassararsa da turanci, mun tsakuro muku kadan daga cikin irin yadda Boko Haram ke aikinta na kisan gilla da cin zali.
source https://www.hutudole.com/2018/10/an-gano-ashe-kungiyar-osama-bin-laden.html





0 Comments:
Post a Comment