Wednesday, 3 October 2018




Hukumar kula da cutar Daji ta Duniya ta baiwa matar gwamnan Kebbi babban mukami

Home Hukumar kula da cutar Daji ta Duniya ta baiwa matar gwamnan Kebbi babban mukami

Anonymous

Ku Tura A Social Media
Uwargidan gwamnan jihar Kebbi, Dr. Zainab Atiku Bagudu ta samu shiga cikin kwamitin gudanarwa na yaki da cutar daji ta Duniya, Dr. Zainab dai ta dade tana yaki da cutar daji a nan gida Najeriya.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/hukumar-kula-da-cutar-daji-ta-duniya-ta.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: