Wednesday, 3 October 2018




Malamin da ya rubuta littafin Husnil Muslim ya rasu

Home Malamin da ya rubuta littafin Husnil Muslim ya rasu

Anonymous

Ku Tura A Social Media
INNA LILLAHI WAINNA ILAIHI RAJIUN.

JAMA'AR MUSULMI MUNYI BANBAN RASHI.

Allah yayiwa Ash'sheik Sa'id bin Ali bin wahaf Alqhtani Rasuwa A yau litinin, Ash' sheik sa'id Shine wanda ya rubuta wannan shahararren littafi da duk wani musulmi ya sani. Wato HUSNIL'MUSLIM , Littafin da yake dauke da ingantattun addu'oi.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/malamin-da-ya-rubuta-littafin-husnil.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: