Friday, 5 October 2018




Shugaba Buhari ya gana da gwamnonin Osun

Home Shugaba Buhari ya gana da gwamnonin Osun

Anonymous

Ku Tura A Social Media
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya gana da zababben gwamnan jihar Osun, Gboyega Isiaka Oyetola da kuma gwamna me barin Gado, Ogbeni Rauf Aregbesola a fadarshi ta Villa dake babban birnin tarayya, Abuja a yau Juma'a.

cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/shugaba-buhari-ya-gana-da-gwamnonin-osun.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: