Rundunar sojin Najeriya ta sanar da kame wasu mutane 30, a jihar Filato sakamakon kaddamar da binciken da tayi kan mutuwar tsohon hafsanta Janar Idris Alkali, wanda aka gano motarsa a wani kududdufi dake yankin ‘Du’.
source https://www.hutudole.com/2018/10/soji-sun-kama-mutane-30-kan-mutuwar.html
0 Comments:
Post a Comment