Wednesday, 3 October 2018




Soji sun kama mutane 30 kan mutuwar Majo Idris Alkali

Home Soji sun kama mutane 30 kan mutuwar Majo Idris Alkali

Anonymous

Ku Tura A Social Media
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da kame wasu mutane 30, a jihar Filato sakamakon kaddamar da binciken da tayi kan mutuwar tsohon hafsanta Janar Idris Alkali, wanda aka gano motarsa a wani kududdufi dake yankin ‘Du’.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/soji-sun-kama-mutane-30-kan-mutuwar.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: