Friday, 5 October 2018




TATTAUNAWA: Ni ne dan takarar PDP da zai iya kada Buhari a zaben 2019>>Kwankwaso

Home TATTAUNAWA: Ni ne dan takarar PDP da zai iya kada Buhari a zaben 2019>>Kwankwaso

Anonymous

Ku Tura A Social Media
Daya daga cikin ‘yan kakarar shugaban kasa a Inuwar jam’iyyar PDP, kuma sanatan da ke wakiltar Kano a majalisar dattawa, Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa, ko tantama baya da shi cewa idan har jam’iyyar sa ta PDP ta tsayar da shi dan takarar shugaban kasa zai kada Buhari a zaben 2019.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/tattaunawa-ni-ne-dan-takarar-pdp-da-zai.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: