Friday, 5 October 2018




Wakilan APC sun mutu jim kadan bayan kada kuri'ar su a zaben fidda gwani

Home Wakilan APC sun mutu jim kadan bayan kada kuri'ar su a zaben fidda gwani

Anonymous

Ku Tura A Social Media
Jam'iyyar APC ta rasa wasu wakilai masu jefa kuri'a a zaben fitar da gwani daga mazabar Arewa-maso-Gabas a jihar Jigawa. Wakilan sun mutu ne awanni kadan da jefa kuri'arsu a zaben fitar da gwani na kujerar Sanatan mazabar Jigawa ta Arewa-maso-Gabas.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/wakilan-apc-sun-mutu-jim-kadan-bayan.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: