Jam'iyyar APC ta rasa wasu wakilai masu jefa kuri'a a zaben fitar da gwani daga mazabar Arewa-maso-Gabas a jihar Jigawa. Wakilan sun mutu ne awanni kadan da jefa kuri'arsu a zaben fitar da gwani na kujerar Sanatan mazabar Jigawa ta Arewa-maso-Gabas.
source https://www.hutudole.com/2018/10/wakilan-apc-sun-mutu-jim-kadan-bayan.html
0 Comments:
Post a Comment