Thursday, 4 October 2018




'Yan wasan Najeriya na neman karo-karon kudi

Home 'Yan wasan Najeriya na neman karo-karon kudi

Anonymous

Ku Tura A Social Media
Yayin da ya rage sauran makonni uku a fara Gasar Cin Kofin Duniya ta Nakasassu a kasar Mexico, tawagar 'yan wasan Najeriya sun fara neman al'umma su tara musu kudi ta hanyar karo-karo don halartar gasar.
cigaba da karatu »

source https://www.hutudole.com/2018/10/yan-wasan-najeriya-na-neman-karo-karon.html

Share this


Author: verified_user

0 Comments: