Kun san garin da yara ke makancewa a Abuja
LABARAI DAGA 24BLOG
[post by samaila umar lameedo]
Ruga wani yanki ne a wajen babban birnin tarayyar Najeriya Abuja da sama da mutum 10,000 ke zaune a yankin. Mutanen suna fama da matsalolin rashin ruwa da kuma fama da wasu cutuka.
Rashin ingantaccen ruwa sha shi ne babbar matsalar yankin na Ruga, sai kuma matsalar rashin bandakai da rashin tsaftar muhalli.
Matsalolin suna haifar da cututtuka musamman ma makanta ga kananan yara, wacce take naksa su tun suna kanana.
Monday, 5 November 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
ASUU Ta Janye Dogon Yajin Aikin Da Ta Shiga Tsawon Wata Uku Kungiyar Malaman Jami'o'i Nijeriya ASUU ta janye
Babu Wanda Zai Mani Kawanya Idan Na Hau Kujerar Shugaban Kasa - AtikuDan takarar kujerar Shugaban kasa a karkashin jam
Sojoji Sun Kashe wani agent name PDP A Jihar Rivers State (hotuna)Sojoji Sun Kashe wani agent name PDP A Jihar Rive
Kungiyar Tijjaniyya Movement Ta Yi Kira A Zabi BuhariKungiyar Tijjaniyya SUFI Movement ta yi kira ga m
Sambo Dasuki Na Nan A Raye Bai Mutu Ba, Cewar Hukumar DSSHukumar tsaro ta farin kaya, DSS ta karyata labar
CJN, Mohammed ya yi rantsuwa a cikin shugabanni 250, mambobi ne na Kotun Tsarin MulkiCJN, Mohammed ya yi rantsuwa a cikin shugabanni 2
0 Comments:
Post a Comment