Shugaba Buhari yace kowa ya zabi wanda yake so
LABARAI DAGA 24BLOG
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa yanzu kam 'yan Najeriya tuni suka waye domin kuwa lokacin murdiyar zabe, satar akwati da kuma anfani da hukumomin gwamnati don yin magudin zabe dukkan su sun wuce.
Haka zalika shugaban kasar ya kara da cewa yana shawartar 'yan Najeriya a ko'ina suke da su darje su zabi wanda ran su ke so a zabukan gama gari na shekarar 2019 masu zuwa a dukkan matakai.
Ba sauran sak: Shugaba Buhari yace kowa ya zabi wanda yake so
Shugaban kasar yayi wadannan kalaman ne lokacin da ya karbi bakincin wasu manyan jami'an majalisar dinkin duniya da kuma shugabannin kungiyar kasashen yammacin Afrika a ofishin sa dake Abuja.
Haka zalika shugaban kasar ya kuma bayar da tabbacin cewa gwamnatin sa zata yi dukkan iya kokarin ta wajen ganin zabukan na 2019 sun kasance sahihai a kowane irin ma'auni.
Friday, 2 November 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Ba na son ku wanda WAEC ta taimaka wajen haifar da sakamako - Atiku ya amsa Buhari.Ba na son ku wanda WAEC ta taimaka wajen haifar d
Abinda Atiku ya ce bayan da Hukumar INEC ta dage zaben 2019Abinda Atiku ya ce bayan da Hukumar INEC ta dage
Buhari ya samu kashi 9 daga cikin 23 a cikin Sakkwato, Atiku 3.Buhari ya samu kashi 9 daga cikin 23 a cikin Sakk
Rahotanni na Zaben Shugaban kasa na 2019 Da Mahmood Yakubu, Shugaban Hukumar INEC ta lalasticlala (m): 10:37 amRahotanni na Zaben Shugaban kasa na 2019 Da Mahmo
Nijeriya ta yanke shawarar 2019: Abin Atiku ya ce bayan da ya yi zabe a Adamawa.Nijeriya ta yanke shawarar 2019: Abin Atiku ya ce
Sakamakon zaben shugaban kasa daga Jihar Kaduna state. Sakamakon zaben shugaban kasa daga Jihar Kaduna s
0 Comments:
Post a Comment