Buhari sai ya mulki kasarnan a karo na ukku daga 2023 har zuwa 2027<>Ibrahim Maishunku.
Tauraron fina-finan Hausa, Ibrahim Maishunku ya bayyana cewa idan Allah ya yarda shugaban kasa, Muhammadu Buhari sai yayi mulki a karo na uku a kasarnan, Maisunku ya bayyana haka a dandalinshi na sada zumunta.
Maishunku ya mayar da martanine akan masu zaginshi saboda soyayyar da yake nunawa shugaban kasa, Muhammadu Buhari inda yace, bana son bawa kowa amsa game da zagi na cin mutunci da kirana da sunaye, har wani yace min wai Kafiri.
Amma idan na tuna cewa idan mutum ya tsaya jifar duk karen dake mishi haushi bazai kai ga inda yake son kaiwa ba. Wannan ba zai hanani kiran mutane zuwa mataki na gababa, kuma yunkurin mulki na uku da Obasanjo be yi nasara akai ba zai yi nasara akan shugaba Buhari ya kaimu mataki na sama daga shekarar 2023 zuwa 2027 watau 8+4, fatan mu Allah ya bashi lafiya.
Monday, 14 January 2019
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Kotu ta bada dama kwamishinan yan sanda da ya kamo hadiza Gabon.Kotu ta bada dama kwamishinan yan sanda da ya kam
Rigima Ta Barke Tsakanin Teema Makamashi DaTsohuwar Jarumar Kannywood Fati Muhd Akan Wani Wai Shi Dino Malaye.Rigima Ta Barke Tsakanin Teema Makamashi DaTsohuw
Sabbin hotunan maryam yahaya wanda suka ja hankulan mutane sosai .Sabbin hotunan maryam yahaya wanda suka ja hankul
Shahararren jarumin kannywood adam a zango yakoma jam,iyyar PDP .Shahararren jarumin kannywood adam a zango yakoma
Kalli Wasu Sabbin Hotunan Fati Washa Wanda Suka Ja Hankulan Mutane.Kalli Wasu Sabbin Hotunan Fati Washa Wanda Suka J
Kalli wasu zafafan hotunan hadiza gabon wanda suka birge mutane sosai. Kalli wasu zafafan hotunan hadiza gabon wanda suk
0 Comments:
Post a Comment