Kalli dan dazon jama'ar da suka fito tarbar Osinbajo a Naija Home › Siyasa › Kalli dan dazon jama'ar da suka fito tarbar Osinbajo a Naija ✔ Anonymous Siyasa Ku Tura A Social Media Kalli dan dazon jama'ar da suka fito tarbar Osinbajo a NaijaMataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo kenan a wadannan hotunan yayin da yaje jihar Naija yakin neman zabe, jama'a da damane suka fito inda suka nuna mai goyon baya.
KARANTA KAJI: YAZAMA DOLE MU SALLAMI GWAMNATIN BUHARI SABODA BABU ABINDA TA TSINANAWA 'YAN NIGERIA - ZAHARADDEN SANI
0 Comments:
Post a Comment