Friday 17 May 2019




Gwamnatin Jihar Kano Zata Yiwa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi <> Canji Masarauta A Gobe Asabar.

Home Gwamnatin Jihar Kano Zata Yiwa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi <> Canji Masarauta A Gobe Asabar.

Anonymous

Ku Tura A Social Media
Gwamnatin Jihar Kano Zata Yiwa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi <> Canji Masarauta A Gobe Asabar.


Rahotonnin da suke shigo mana na nuni da cewar, a gobe Asabar ne gwamnan Kano Ganduje zai yiwa Mai Martaba Sankin Kano Muhammadu Sanusi II canjin masarauta.
Majiyar mu, wadda wani makusancin gwamnatin da ya nemi a sakaye sunansa, ya shaidawa wakilin mu cewar, gwamnatin ta gama shirinta tsaf gobe Asabar domin mayar da Sarki Sanusi II Bichi tare da maye gurbin masarautar ta Kano da sabon Sarkin Bichi Aminu Ado Bayero.
Majiyarmu hausaloaded ta ruwaito wannan labari daga madubi h Saidai da muke jin ra'ayin jama'a, mafiya yawa sun bayyana rashin goyan bayansu akan wannan abinda yake faruwa tsakanin masarautar Kano da gwamnatin jihar Kano.

Share this


Author: verified_user

0 Comments: