Gwamnatin Jihar Kano Zata Yiwa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi <> Canji Masarauta A Gobe Asabar.
Rahotonnin da suke shigo mana na nuni da cewar, a gobe Asabar ne gwamnan Kano Ganduje zai yiwa Mai Martaba Sankin Kano Muhammadu Sanusi II canjin masarauta.
Majiyar mu, wadda wani makusancin gwamnatin da ya nemi a sakaye sunansa, ya shaidawa wakilin mu cewar, gwamnatin ta gama shirinta tsaf gobe Asabar domin mayar da Sarki Sanusi II Bichi tare da maye gurbin masarautar ta Kano da sabon Sarkin Bichi Aminu Ado Bayero.
Majiyarmu hausaloaded ta ruwaito wannan labari daga madubi h Saidai da muke jin ra'ayin jama'a, mafiya yawa sun bayyana rashin goyan bayansu akan wannan abinda yake faruwa tsakanin masarautar Kano da gwamnatin jihar Kano.
Friday, 17 May 2019
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
MALAMAN ALKUR'ANI SUN YI JAN KUNNE GA TASHAR AREWA24 Cikin Shirin (DADIN KOWA)Muna kallon shirin dadin kowa Muna kallon yadda k
Atiku yace buhari Na Tsoron Mahawara DaniDan takarar Shugabancin Kasar nan karkashin peopl
A Hanlin yanxu maimaiduguri cikin damuwa anyi attacking nasu lokacin Zabe a cikin minti goma. A Hanlin yanxu maimaiduguri cikin damuwa anyi att
ASUU Ta Janye Dogon Yajin Aikin Da Ta Shiga Tsawon Wata Uku Kungiyar Malaman Jami'o'i Nijeriya ASUU ta janye
CJN, Mohammed ya yi rantsuwa a cikin shugabanni 250, mambobi ne na Kotun Tsarin MulkiCJN, Mohammed ya yi rantsuwa a cikin shugabanni 2
Customs na Nijeriya sun kama motoci 29, kayayyaki masu daraja N1.1bn a iyakar SemeCustoms na Nijeriya sun kama motoci 29, kayayyaki
0 Comments:
Post a Comment