Tambayoyi Hudu Da Dan Aljanna Kadai Ya San Amsarsu
Annabi (SAW) Ya ce idan mutum ya mutu, Mala’iku biyu za su zo masa sannan su masa tambayoyi hudu a ‘Kabarinsa.
Wadannan tambayoyi sune:
1) Waye Mahaliccinka?
Amsa: ALLAH.
2) Menene addininka?
Amsa: Addini na shine Musulunci
3) Me zaka ce akan wannan da
aka aiko muku?
mad, Manzon Allah
4) Menene ilminka?
Amsa: Na karanta littafin Allah,
kuma na yi imani da shi.
Annabi (SAW) Yace duk wanda ya
amsa ko ta amsa tambayoyin nan
dai dai a ‘Kabari, za a rubuta
sunansa/ta a cikin “ILLIYUN”
wanda shine register ta sunayen
‘yan Aljannah.
(Abu Daud, 4753;
Ahmad, 18063; Saheehul’Jamiy,
1676)
Yaa Allah ka ba mu ikon amsawa
daidai da shiga wannan rajista
mai daraja. Amin.
Sheikh Isah Ali Pantami.
Thursday, 5 April 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Kastina State Malumfashi Zip Codes District: MalumfashiAgagiwa 832101Allah Madagara
Miracle Box Latest Setup V2.89Miracle Box Latest Setup V2.89You can easily Down
Alamomi Guda 9 Yadda Zaka Gane Idan Budurwanka Bata Sonka Ko Baya SonkiSonkiYadda Zakayi Ka Gane Cewa Budurwa Bata Sonka Ko Y
Fresh Adsense High CPC keywords: high paying cost per click 2018Fresh Adsense High CPC keywords: high paying cost
Yadda Zakai Register Trader Moni Na 10k Nanda Ake Badawa Da KankaYanxu Inaga Basai Munyi Wani DogonRubutu Ba Domin
How to Make Money on YouTube 2019 (Step by Step Guide for Beginners) Steps on how to make money onYouTubeStep 1: Set
0 Comments:
Post a Comment