An bukaci hukumar Hizbah da ta dauki mataki akan wadannan 'yan matan saboda abinda suka yi
Wadannan hotunan wasu 'yan matane dake wata rawar zamani da ake yi ta faduwa kasa, sannan a tashi tsaye, wani bawan Allah me amfani da shafin Twitter ne ya saka hotunan 'yan matan inda yayi kira da hukukar Hizbah da su dauki mataki akan 'yan matan.
Lamarin ya dauki hankulan mutane sosai.
Thursday, 15 November 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Yar gidan Sarkin Kano ta mayarwa da Ganduje raddi.Yar gidan Sarkin Kano ta mayarwa da Ganduje raddi
Shugabannin 'yan sanda 4 mafi girma za a iya tilasta su kamar yadda IGP Adamu ya daukaShugabannin 'yan sanda 4 mafi girma za a iya tila
Kaddamar da: Ayyukan IGP Adamu ya umarce su su rarraba FSARSKaddamar da: Ayyukan IGP Adamu ya umarce su su ra
Jaruma empire ta ba jarumi Adam A zango gudun mawar Naira 500,000 ta auren sa. Jaruma empire ta ba jarumi Adam A zango gudun maw
Kotu: Kotun ta baiwa Melaye belinKotu: Kotun ta baiwa Melaye belinSanata mai wakil
MALAMAN ALKUR'ANI SUN YI JAN KUNNE GA TASHAR AREWA24 Cikin Shirin (DADIN KOWA)Muna kallon shirin dadin kowa Muna kallon yadda k
0 Comments:
Post a Comment