An bukaci hukumar Hizbah da ta dauki mataki akan wadannan 'yan matan saboda abinda suka yi
Wadannan hotunan wasu 'yan matane dake wata rawar zamani da ake yi ta faduwa kasa, sannan a tashi tsaye, wani bawan Allah me amfani da shafin Twitter ne ya saka hotunan 'yan matan inda yayi kira da hukukar Hizbah da su dauki mataki akan 'yan matan.
Lamarin ya dauki hankulan mutane sosai.
Thursday, 15 November 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
An kashe dan Barcelona a Kano bayan a gama wasan El Clásico. An kashe dan Barcelona a Kano bayan a gama
SOjoji sun Kashe wata yar NYSC APC a cikin Bonny, Rivers State SOjoji sun Kashe wata yar NYSC APC a
'Yan sanda ke tsaron rumfar zabe ba sojoji ba - INECHukumar zaben Najeriya INEC ta ce 'yan sanda ne k
ASUU Ta Janye Dogon Yajin Aikin Da Ta Shiga Tsawon Wata Uku Kungiyar Malaman Jami'o'i Nijeriya ASUU ta janye
CJN, Mohammed ya yi rantsuwa a cikin shugabanni 250, mambobi ne na Kotun Tsarin MulkiCJN, Mohammed ya yi rantsuwa a cikin shugabanni 2
Sule Lamido Ya Fita Kunyar PDP Da Atiku a Mazabar Sa A Zaben 2019A jiya, Asabar, 23 ga watan Fabarairu ne aka guda
0 Comments:
Post a Comment