An bukaci hukumar Hizbah da ta dauki mataki akan wadannan 'yan matan saboda abinda suka yi
Wadannan hotunan wasu 'yan matane dake wata rawar zamani da ake yi ta faduwa kasa, sannan a tashi tsaye, wani bawan Allah me amfani da shafin Twitter ne ya saka hotunan 'yan matan inda yayi kira da hukukar Hizbah da su dauki mataki akan 'yan matan.
Lamarin ya dauki hankulan mutane sosai.
Thursday, 15 November 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
SOjoji sun Kashe wata yar NYSC APC a cikin Bonny, Rivers State SOjoji sun Kashe wata yar NYSC APC a
Kungiyar Tijjaniyya Movement Ta Yi Kira A Zabi BuhariKungiyar Tijjaniyya SUFI Movement ta yi kira ga m
CJN, Mohammed ya yi rantsuwa a cikin shugabanni 250, mambobi ne na Kotun Tsarin MulkiCJN, Mohammed ya yi rantsuwa a cikin shugabanni 2
Littafin Mijin Ummata Kashi Na Shida Zuwa Kashi Na Gwoma😍📚 MIJIN UMMATA littafi Na SHIDA 😘📖% Yana cik
Rabi,u sheriff usman baba Allah yayi masa rasuwa a yau hudu ga watan ramadan.Rabi,u sheriff usman baba Allah yayi masa rasuwa
United State (US) Secretary of State, Calls Atiku, Congratulates Him Ahead of the PollsThe United State (U.S) Secretary of State, Secret
0 Comments:
Post a Comment