An bukaci hukumar Hizbah da ta dauki mataki akan wadannan 'yan matan saboda abinda suka yi
Wadannan hotunan wasu 'yan matane dake wata rawar zamani da ake yi ta faduwa kasa, sannan a tashi tsaye, wani bawan Allah me amfani da shafin Twitter ne ya saka hotunan 'yan matan inda yayi kira da hukukar Hizbah da su dauki mataki akan 'yan matan.
Lamarin ya dauki hankulan mutane sosai.
Thursday, 15 November 2018
Author: Anonymous verified_user
RELATED STORIES
Gwamnatin Jihar Kano Zata Yiwa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi <> Canji Masarauta A Gobe Asabar.Gwamnatin Jihar Kano Zata Yiwa Sarkin Kano Muhamm
Hotunan da aka fara da biki na 'yan yaro mai shekaru 17 da ya auri yarinyar mai shekaru 15 da haihuwaHotunan da aka fara da biki na 'yan yaro ma
MALAMAN ALKUR'ANI SUN YI JAN KUNNE GA TASHAR AREWA24 Cikin Shirin (DADIN KOWA)Muna kallon shirin dadin kowa Muna kallon yadda k
Kaddamar da: Ayyukan IGP Adamu ya umarce su su rarraba FSARSKaddamar da: Ayyukan IGP Adamu ya umarce su su ra
Littafin Mijin Ummata Kashi Na Shida Zuwa Kashi Na Gwoma😍📚 MIJIN UMMATA littafi Na SHIDA 😘📖% Yana cik
Rikici ya barke tsakanin Fati Muhammed da Teema Makamashi akan soyayyar Sanata Dino Melaye.Rikici ya barke tsakanin Fati Muhammed da Teema M
0 Comments:
Post a Comment